Home Labarai CISLAC ta bukaci Gwamnatin Nijeriya ta magance matsalar yunwa a kasar

CISLAC ta bukaci Gwamnatin Nijeriya ta magance matsalar yunwa a kasar

Kungiyar Kungiyar Kare Hakkin Dan Adam da Kuma Sanya Idanu akan ayyukan Yan Majalisun Ƙasar nan CISLAC, ta bukaci Gwamnatin Tarayya ta fito da Tsare Tsare da Zasu Amfani al’ummar Kasa maimakon Kara ta’azzara Zanga Zanga.

Wannan na cikin wata sanarwa da shugaban kungiyar Auwal Musa Rafsanjani ya Fitar, wadda tace Wajibi ne Gwamnati Ta Dauki Matakin Gaggawa a bangarorin, Yunwa – Rashin aikin yi- Matsalar Tsaro – hau- hawar Farashin kayayyaki – Cin hanci da rashawa Wanda Sune Suka zubar da kimar Hukumomin Gwamnati

Ya Kara da Cewa Daukar matakin gaggawa a Wadannan bangarorin shine Zai baiwa Yan Nigeria kwarin Gwiwar Jin Cewa shugabanin Ƙasar sun damu da halin da suke Ciki.

kwamarade Auwal Musa Rafsanjani yace Wajibi ne Gwamnatin Tarayya da jami’an tsaro su baiwa al’umma kariya Yayin Gudanar da Zanga Zangar Lumana Kamar Yadda Tsarin Mulki ya Tanadar

Kwamarade Rafsanjani ya Kuma Gargadi Jami’an Tsaro na soji da Cewa su Kaucewa Shiga duk Wani hurumin da ba nasu ba, Inda Yace Yan Sanda da Kuma Jami’an Tsaro na Farin Kaya DSS Sune da Alhakin Sanya Idanu akan Yadda Zanga Zangar Lumana Zata Kasance

akashe ya Bukaci Masu Zanga Zangar da su Tabbatar Cewa Wasu Batagari basuyi Amfani dasu Wajen Tayar da tarzoma ba, Dan haka Yace Wajibi Masu Zanga Zangar su Sanya Idanu Sosai

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp