Home Labarai Gwamnan Kano ya bayar da umarnin bincikar badakar sayen magunguna a jihar

Gwamnan Kano ya bayar da umarnin bincikar badakar sayen magunguna a jihar

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf ya bayyana cewa bashi da masaniya kan kwangilar samar da magunguna a kananan hukumomi 44 na jihar.

wannan na cikin wata Sanarwar da kwamishinan yada Labarai na jihar Baba Halilu Dan Tiye ya fitar wadda aka rabawa manema labarai, ta ce Gwamnan Abba ya umurci Shugaban Hukumar karbar Korafe-korafe da Yaki da Cin Hanci da Rashawa ta Jihar Kano da ta gaggauta bincikar wannan zargi tare da bayar da rahoton sakamakon da ya dace domin daukar matakin da ya dace.

Sanarwar ta ci gaba da cewa manufar binciken shine bankado gaskiyar Lamarin domin tabbar da gaskiya da rikon amana wajen gudanar da shugabanci na gari ga alummar Kano baki daya.

Daga bisani Gwamna Yusuf ya kuma bukaci daukacin al’ummar Kano da su yi hakuri har a kammala bincike.

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp