Home General Majalisar Dattawa ta gayyaci shugabannin tsaro kan zargin Amurka na ba wa...

Majalisar Dattawa ta gayyaci shugabannin tsaro kan zargin Amurka na ba wa Boko Haram kuɗi

Majalisar Dattawan Najeriya ta gayyaci shugabannin hukumomin bayanan sirri da na tsaron ƙasar da su gudanar da bincike kan zargin da ɗanmajalisar wakilan Amurka Perry Scott ya yi cewa hukumar raya ƙasashe masu tasowa ta Amurka, USAID, na samar da kuɗaɗe ga ƙungiyoyin ta’addanci ciki har da Boko Haram.

Majalisar ta zartar da hakan ne bayan da Sanata Mohammed Ali Ndume, ya gabatar da buƙatar binciken.

Ndume ya buƙaci majalisar ta ɗauki maganar da muhimmanci bisa la’akari da iallar da ‘yan ta’adda musamman ma Boko Haram suka yi.

Sanatan ya jaddada cewa cikakken bincike a kan lamarin zai iya kawo ƙarshen jita-jitar da ake yaɗawa a kan yadda ‘yan ta’adda suka iya kaiwa tsawon waɗannan shekaru suna ta’asa a ƙasar.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp