Home Labarai Ambaliyar Ruwa: Mutane 18 Sun Rasa Rayukansu a Kasar Brazil

Ambaliyar Ruwa: Mutane 18 Sun Rasa Rayukansu a Kasar Brazil

Ambaliyar Ruwa: Mutane 18 Sun Rasa Rayukansu a Kasar Brazil

Ambaliyar ruwa da mamakon ruwan sama da ake tafkawa da zabtarewar kasa sun halaka mutum 18 a biranen Rio de Janeiro da Petropolis na kasar Brazil.

Masu aikin ceto sun duƙufa domin lalubo wadanda suka tsira. Wani mutum da ya kuɓuta ya ce sun gagara taimakon mutane.

“Mun kasa taimakon mutane, muna ji muna gani guguwa da ruwa mai karfin gaske suka yi awon gaba da gidajenmu da makofta, da kyar muka kuɓuta,” in ji shi.

A ɓangare guda, magajin birnin Petropolis ya ayyana dokar ta-baci, yayin da Shugaba Jair Bolsonaro da ke ziyarar aiki a Rasha ya ce ya shirya tallafin gaggawa ga wadanda lamarin ya shafa.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp