Home WASANNI Kano Pillars ta Doke Gombe United 3-1 a Wasan Mako na 19...

Kano Pillars ta Doke Gombe United 3-1 a Wasan Mako na 19 a Gasar Firimiya

Kano Pillars ta Doke Gombe United 3-1 a Wasan Mako na 19 a Gasar Firimiya

Kano Pillars ta yi nasarar doke Gombe United da ci 3-1 a wasan mako na 19 a gasar Firimiyar Najeriya da suka fafata ranar Lahadi.

Pillar ta fara cin kwallo ta hannun Ifeanyi Eze a minti na 12 da fara wasa daga baya ya kara na biyu saura minti bakwai su je hutu.

Gombe ta zare daya ta hannun Yusuf Abdulazeez, daga baya Rabiu Ali ya kara na uku saura minti biyu a tashi daga wasan.

Da wannan sakamakon Pillars ta yi sama zuwa mataki na 11 a teburi da maki 24.

Rivers United ce ta daya a kan teburi mai maki 42, yayin da Plateau United ke biye da ita da tazarar maki daya tsakani.

Sauran sakamakon wasannin da aka buga ranar Lahadi a Firimiya:

Remo Stars 3-0 Kwara United

Plateau Utd 2-0 Sunshine Stars

Wikki 0-0 Enyimba

Rivers Utd 4-1 Akwa Utd

 

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mayaƙan Lakurawa Sun Kashe Sojoji 7 a SokotoAn faɗa wa Shugaba Tinubu Cewa Ina Kitsa Yadda Zan Kashe Shi - ShettimaRundunar 'Yan Sandan Najeriya ta Ceto ƴan Mali 30 Daga Hannun Masu Safarar MutaneMun Kashe Mayaƙan ISIS 175 - Rundunar Sojin NajeriyaFarfesa Pantami ya Janye Daga Takarar Gwamnan Jihar GombeKishiya: Tsakanin ONSA na Ribadu da Tsaron Gida Famadewa Daga Yushau A. ShuaibZaben Fidda Gwani: An Harbe Mutum a Jihar PlateauRundunar 'Yan Sanda ta Tabbatar Kashe Jami'anta 17 a YobeSatar Kayayyakin Banki: An Kama Mutane Huɗu a Jihar Gombe'Yan Bindiga Sun Sace Basarake Tare da Mata 2 a KatsinaJami'an Kwastam Biyu sun Rasa Ransu a Fafatawa da LakurawaMatar Aure ta Zuba wa Kishiyarta da 'Ya'yanta Biyu Fetur Tare da Banka Musu Wuta a KanoIna da ƴancin Mu'amala da Kowa ba Tare da La'akari da Jam'iyya ba - WikeAdadin Masu Fama da Cutar Tamowa na ƙaruwa a Najeriya - MSFGwamnatin Yobe ta Sha Alwashin Kawo ƙarshen Hare-Haren Boko Haram
X whatsapp