• Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Search
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Sign in
Welcome! Log into your account
Forgot your password? Get help
Password recovery
Recover your password
A password will be e-mailed to you.
PRNIGERIA PRNigeria Hausa
PRNIGERIA PRNIGERIA
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Home Labarai Harin Dakarun Rundunar Sojin Najeriya Ya Hallaka Kwamandan da Mayakan ISWAP a...
  • Labarai

Harin Dakarun Rundunar Sojin Najeriya Ya Hallaka Kwamandan da Mayakan ISWAP a Marte Dake Jihar Borno

By
Prnigeria
-
April 9, 2022
Arewa Award

Harin Dakarun Rundunar Sojin Najeriya Ya Hallaka Kwamandan da Mayakan ISWAP a Marte Dake Jihar Borno

Read Also:

  • Kotu ta yanke wa Nnamdi Kanu hukuncin daurin rai da rai
  • Katu ta sami Nnamdi Kanu da laifukan ta’addanci
  • SAEMA 2025: IMPR Ta kaddamar da Littafi Kan Yaki da Sha da fatauci miyagun ƙwayoyi da fasa kwauri

Dakarun rundunar hadin gwuiwar Jami’an tsaron ta MNJTF sun sami nasarar hallaka Kwamandan Rundunar kungiyar tada kayar baya ta Boko Haram tsagin ISWAP Abubakar Dan-Buduma tare da wasu mayakan kungiyar su 19, dake gudanar ayyukan ta’addanci a yankin Arewa Maso Gabashin Najeriya.
Harin da rundunar ta kai ta sama bisa hadin gwuiwar rundunar Operation Hadin Kai a kauyen Kwalaram dake karamar hukumar Marte ta jihar Borno ya sami nasarar hallaka kwamandan da wasu na hannun damar sa.
Idan za’a iya tunawa a watan Janairu 2022 Jaridar PRNigeria ta rawaito cewa kungiyar ISWAP ta yiwa shugabancin ta wani sauyi saboda mutuwa kwamandojinta sakamakon wasu hare hare ta sama da dakarun soji suka kai mata.
Daga cikin kwamandojin da kungiyar ta ISWAP ta sanya a wancen lokaci sun hadar da Abubakar Dan-Buduma wanda zai lura da yankin Bukkassi Buningil da Doron Buhari; sai kuma Muhammad Ba’ana zai lura da yankin Kirta, Muhamet Aliamir zai lura da Kwalaram, sai kuma Bakura Gana da Malam Musa su lura Jubularam sai kuma mohamadu Mustapha ya lura da Marte.
Abubakar Dan-Buduma wanda ya maye gurbin Muhammad Ba’ana shine babban kwamandan dakarun kungiyar ta ISWAP dake lura da hanyoyin ruwa da suka hadar da Kirta, Bakassi, Buningil da Doron Buhari, a karamar hukumar Marte ta jihar Borno.
PRNigeria

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
  • TAGS
  • ISWAP
Previous articleYanayin Tsaro: Baya ga Azman, Kamfanin Jiragen Sama na Air Peace ya Dakatar da Aiki a Kaduna
Next articleSayen form din takarar gwamna da injinya Magaji Mu’azu yayi yaja cece-kuce
Prnigeria

RELATED ARTICLESMORE FROM AUTHOR

Kotu ta yanke wa Nnamdi Kanu hukuncin daurin rai da rai

Katu ta sami Nnamdi Kanu da laifukan ta’addanci

SAEMA 2025: IMPR Ta kaddamar da Littafi Kan Yaki da Sha da fatauci miyagun ƙwayoyi da fasa kwauri

SEAMA ta karrama Shugaban NDLEA, da wasu Manyan Jami’an tsaro

Na kadu matuka da sace Dalibai ‘yan mata a jihar Kebbi – Tinubu

Kwankwaso ya nuna damuwarsa bisa sake dawowar rashin tsaro a Nijeriya

Ma’aikatan lantarki sun yi barazanar katse wuta a faɗin Najeriya

SERAP ta buƙaci CBN ya dawo da Naira triliyan 3 da ake zargin sun yi ɓatan dabo

Rundunar ‘yan sanda Abuja ta Musanta yunkurin hallaka Lt. Ahmed Yerima

Babu sauran sakaci a jam’iyyarmu ta PDP – Kabiru Turaki

Gwamnatin Najeriya ta dakatar da fara karɓar harajin man fetur

Rikici tsakanin Boko Haram da ISWAP ya yi ajalin mayaƙa sama da

Recent Posts

  • Kotu ta yanke wa Nnamdi Kanu hukuncin daurin rai da rai
  • Katu ta sami Nnamdi Kanu da laifukan ta’addanci
  • SAEMA 2025: IMPR Ta kaddamar da Littafi Kan Yaki da Sha da fatauci miyagun ƙwayoyi da fasa kwauri
  • SEAMA ta karrama Shugaban NDLEA, da wasu Manyan Jami’an tsaro
  • Na kadu matuka da sace Dalibai ‘yan mata a jihar Kebbi – Tinubu

Kidnapped School Children

Yauri FGC Students, Kebbi
1617 days 23 hours 10 minutes 23 seconds,



Baptist School Students, Kaduna
1600 days 51 minutes 48 seconds

Report By: prnigeria.com/hausa

Book on Sales: Boko Haram Media War: An Encounter with the Spymaster

boko haram

Click Here:To Order Now!

  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
© 2020 PRNigeria. All Rights Reserved.
Latest News
Kotu ta yanke wa Nnamdi Kanu hukuncin daurin rai da raiKatu ta sami Nnamdi Kanu da laifukan ta'addanciSAEMA 2025: IMPR Ta kaddamar da Littafi Kan Yaki da Sha da fatauci miyagun ƙwayoyi da fasa kwauriSEAMA ta karrama Shugaban NDLEA, da wasu Manyan Jami'an tsaroNa kadu matuka da sace Dalibai 'yan mata a jihar Kebbi - TinubuKwankwaso ya nuna damuwarsa bisa sake dawowar rashin tsaro a NijeriyaMa'aikatan lantarki sun yi barazanar katse wuta a faɗin NajeriyaSERAP ta buƙaci CBN ya dawo da Naira triliyan 3 da ake zargin sun yi ɓatan daboRundunar 'yan sanda Abuja ta Musanta yunkurin hallaka Lt. Ahmed YerimaBabu sauran sakaci a jam'iyyarmu ta PDP - Kabiru TurakiGwamnatin Najeriya ta dakatar da fara karɓar harajin man feturRikici tsakanin Boko Haram da ISWAP ya yi ajalin mayaƙa sama daLikitoci masu neman ƙwarewa na yajin aiki a NajeriyaNajeriya na maraba da taimakon Amurka idan za a kare martabarta'Trump ya nanata aniyarsa ta iya ƙaddamar da hari a Najeriya
X whatsapp