• Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Search
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Sign in
Welcome! Log into your account
Forgot your password? Get help
Password recovery
Recover your password
A password will be e-mailed to you.
PRNIGERIA PRNigeria Hausa
PRNIGERIA PRNIGERIA
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Home Labarai Harin Dakarun Rundunar Sojin Najeriya Ya Hallaka Kwamandan da Mayakan ISWAP a...
  • Labarai

Harin Dakarun Rundunar Sojin Najeriya Ya Hallaka Kwamandan da Mayakan ISWAP a Marte Dake Jihar Borno

By
Prnigeria
-
April 9, 2022
Arewa Award

Harin Dakarun Rundunar Sojin Najeriya Ya Hallaka Kwamandan da Mayakan ISWAP a Marte Dake Jihar Borno

Read Also:

  • Gwamnan Kano Ya Kafa Runduna ta Musamman Don Tabbatar da Tsaro a Tashoshin Mota
  • NNPC ya fara bincike kan fashewar bututun mai a jihar Delta
  • Kotun Ƙolin Najeriya ta tabbatar da hukuncin kisa kan Maryam Sanda

Dakarun rundunar hadin gwuiwar Jami’an tsaron ta MNJTF sun sami nasarar hallaka Kwamandan Rundunar kungiyar tada kayar baya ta Boko Haram tsagin ISWAP Abubakar Dan-Buduma tare da wasu mayakan kungiyar su 19, dake gudanar ayyukan ta’addanci a yankin Arewa Maso Gabashin Najeriya.
Harin da rundunar ta kai ta sama bisa hadin gwuiwar rundunar Operation Hadin Kai a kauyen Kwalaram dake karamar hukumar Marte ta jihar Borno ya sami nasarar hallaka kwamandan da wasu na hannun damar sa.
Idan za’a iya tunawa a watan Janairu 2022 Jaridar PRNigeria ta rawaito cewa kungiyar ISWAP ta yiwa shugabancin ta wani sauyi saboda mutuwa kwamandojinta sakamakon wasu hare hare ta sama da dakarun soji suka kai mata.
Daga cikin kwamandojin da kungiyar ta ISWAP ta sanya a wancen lokaci sun hadar da Abubakar Dan-Buduma wanda zai lura da yankin Bukkassi Buningil da Doron Buhari; sai kuma Muhammad Ba’ana zai lura da yankin Kirta, Muhamet Aliamir zai lura da Kwalaram, sai kuma Bakura Gana da Malam Musa su lura Jubularam sai kuma mohamadu Mustapha ya lura da Marte.
Abubakar Dan-Buduma wanda ya maye gurbin Muhammad Ba’ana shine babban kwamandan dakarun kungiyar ta ISWAP dake lura da hanyoyin ruwa da suka hadar da Kirta, Bakassi, Buningil da Doron Buhari, a karamar hukumar Marte ta jihar Borno.
PRNigeria

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
  • TAGS
  • ISWAP
Previous articleYanayin Tsaro: Baya ga Azman, Kamfanin Jiragen Sama na Air Peace ya Dakatar da Aiki a Kaduna
Next articleSayen form din takarar gwamna da injinya Magaji Mu’azu yayi yaja cece-kuce
Prnigeria

RELATED ARTICLESMORE FROM AUTHOR

Gwamnan Kano Ya Kafa Runduna ta Musamman Don Tabbatar da Tsaro a Tashoshin Mota

Kotun Ƙolin Najeriya ta tabbatar da hukuncin kisa kan Maryam Sanda

Kotu ta tura tsohon ministan ƙwadago Chris Ngige gidan yari

Har yanzu sojojin Najeriya 11 na Burkina Faso – Tugga

Najeriya ta ce jirgin ta ya yi saukar gaggawa ne a Burkina Faso

Burkina Faso ta tsare jirgin sojin Najeriya kan keta sararin samaniyar ƙasar

Kwankwaso ya ce matsalar tsaro na neman fin karfin Gwamnatin Nijeriya

An ceto wasu daga cikin daliban da aka sace a makarantar Papiri da ke jihar Neja

Amnesty ba bukaci a gaggauta sakin Muhuyi Magaji

Akwai sa hannun ‘yan siyasa a kamen da aka yiwa Muhuyi – Gwamnatin Kano

Majalisa ta amince da naɗin Chris Musa ministan tsaron Najeriya

Wadanda aka sace a Cocin jihar Kwara sun shaki iskar ‘yanci

Recent Posts

  • Gwamnan Kano Ya Kafa Runduna ta Musamman Don Tabbatar da Tsaro a Tashoshin Mota
  • NNPC ya fara bincike kan fashewar bututun mai a jihar Delta
  • Kotun Ƙolin Najeriya ta tabbatar da hukuncin kisa kan Maryam Sanda
  • Kotu ta tura tsohon ministan ƙwadago Chris Ngige gidan yari
  • Har yanzu sojojin Najeriya 11 na Burkina Faso – Tugga

Kidnapped School Children

Yauri FGC Students, Kebbi
1642 days 2 hours 37 minutes 56 seconds,



Baptist School Students, Kaduna
1624 days 4 hours 19 minutes 21 seconds

Report By: prnigeria.com/hausa

Book on Sales: Boko Haram Media War: An Encounter with the Spymaster

boko haram

Click Here:To Order Now!

  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
© 2020 PRNigeria. All Rights Reserved.
Latest News
Gwamnan Kano Ya Kafa Runduna ta Musamman Don Tabbatar da Tsaro a Tashoshin MotaNNPC ya fara bincike kan fashewar bututun mai a jihar DeltaKotun Ƙolin Najeriya ta tabbatar da hukuncin kisa kan Maryam SandaKotu ta tura tsohon ministan ƙwadago Chris Ngige gidan yariHar yanzu sojojin Najeriya 11 na Burkina Faso - TuggaNajeriya ta ce jirgin ta ya yi saukar gaggawa ne a Burkina FasoBurkina Faso ta tsare jirgin sojin Najeriya kan keta sararin samaniyar ƙasarKwankwaso ya ce matsalar tsaro na neman fin karfin Gwamnatin NijeriyaAn ceto wasu daga cikin daliban da aka sace a makarantar Papiri da ke jihar NejaAmnesty ba bukaci a gaggauta sakin Muhuyi MagajiAkwai sa hannun 'yan siyasa a kamen da aka yiwa Muhuyi - Gwamnatin KanoMajalisa ta amince da naɗin Chris Musa ministan tsaron NajeriyaWadanda aka sace a Cocin jihar Kwara sun shaki iskar 'yanciGwamnatin Nasarawa za ta kafa ƴan sandan JihaGwamnan Osun Ademola Adeleke ya fice daga jam’iyyar PDP
X whatsapp