• Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Search
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Sign in
Welcome! Log into your account
Forgot your password? Get help
Password recovery
Recover your password
A password will be e-mailed to you.
PRNIGERIA PRNigeria Hausa
PRNIGERIA PRNIGERIA
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Home Labarai Harin Dakarun Rundunar Sojin Najeriya Ya Hallaka Kwamandan da Mayakan ISWAP a...
  • Labarai

Harin Dakarun Rundunar Sojin Najeriya Ya Hallaka Kwamandan da Mayakan ISWAP a Marte Dake Jihar Borno

By
Prnigeria
-
April 9, 2022
Arewa Award

Harin Dakarun Rundunar Sojin Najeriya Ya Hallaka Kwamandan da Mayakan ISWAP a Marte Dake Jihar Borno

Read Also:

  • Gwamnan Kano ya aikewa Majalisar dokoki sunan wanda zai shugabanci hukumar yaki da cin hanci da rashawa
  • Tinubu ya yi karin wa’adin Aiki ga shugaban Custom na Nijeriya
  • Gini kan magudanan ruwa ne ya haifar da Ambaliyar Maiduguri

Dakarun rundunar hadin gwuiwar Jami’an tsaron ta MNJTF sun sami nasarar hallaka Kwamandan Rundunar kungiyar tada kayar baya ta Boko Haram tsagin ISWAP Abubakar Dan-Buduma tare da wasu mayakan kungiyar su 19, dake gudanar ayyukan ta’addanci a yankin Arewa Maso Gabashin Najeriya.
Harin da rundunar ta kai ta sama bisa hadin gwuiwar rundunar Operation Hadin Kai a kauyen Kwalaram dake karamar hukumar Marte ta jihar Borno ya sami nasarar hallaka kwamandan da wasu na hannun damar sa.
Idan za’a iya tunawa a watan Janairu 2022 Jaridar PRNigeria ta rawaito cewa kungiyar ISWAP ta yiwa shugabancin ta wani sauyi saboda mutuwa kwamandojinta sakamakon wasu hare hare ta sama da dakarun soji suka kai mata.
Daga cikin kwamandojin da kungiyar ta ISWAP ta sanya a wancen lokaci sun hadar da Abubakar Dan-Buduma wanda zai lura da yankin Bukkassi Buningil da Doron Buhari; sai kuma Muhammad Ba’ana zai lura da yankin Kirta, Muhamet Aliamir zai lura da Kwalaram, sai kuma Bakura Gana da Malam Musa su lura Jubularam sai kuma mohamadu Mustapha ya lura da Marte.
Abubakar Dan-Buduma wanda ya maye gurbin Muhammad Ba’ana shine babban kwamandan dakarun kungiyar ta ISWAP dake lura da hanyoyin ruwa da suka hadar da Kirta, Bakassi, Buningil da Doron Buhari, a karamar hukumar Marte ta jihar Borno.
PRNigeria

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
  • TAGS
  • ISWAP
Previous articleYanayin Tsaro: Baya ga Azman, Kamfanin Jiragen Sama na Air Peace ya Dakatar da Aiki a Kaduna
Next articleSayen form din takarar gwamna da injinya Magaji Mu’azu yayi yaja cece-kuce
Prnigeria

RELATED ARTICLESMORE FROM AUTHOR

Gwamnan Kano ya aikewa Majalisar dokoki sunan wanda zai shugabanci hukumar yaki da cin hanci da rashawa

Tinubu ya yi karin wa’adin Aiki ga shugaban Custom na Nijeriya

Gini kan magudanan ruwa ne ya haifar da Ambaliyar Maiduguri

KACHMA ta yabawa KAROTA bisa inganta lafiyar Jami’anta

Dino Melaye ya koma jam’iyyar ADC bayan ficewarsa daga PDP

Mamakon ruwan sama ya haifar da ambaliya a Maiduguri

An samu raguwar hare-haren Boko Haram da na ƴan bindiga – Ribadu

Hadarin jirgin ruwa yayi sanadin mutuwar mutum 6 a jihar Jigawa

Zanga-zanga ta barke a sansanin ƴan gudun hijra mafi girma da ke Kenya

zamu hallaka Da;iban da ke hannun mu matukar baku biya Fansa ba – ‘Yan Bindiga

Gwamnan Zamfara ya Amince da Nadin Sabon Sarki Gusau

Akalla jami’an tsaron jihar Katsina 100 suka mutu a bakin aiki – Kwamishina

Recent Posts

  • Gwamnan Kano ya aikewa Majalisar dokoki sunan wanda zai shugabanci hukumar yaki da cin hanci da rashawa
  • Tinubu ya yi karin wa’adin Aiki ga shugaban Custom na Nijeriya
  • Gini kan magudanan ruwa ne ya haifar da Ambaliyar Maiduguri
  • KACHMA ta yabawa KAROTA bisa inganta lafiyar Jami’anta
  • Dino Melaye ya koma jam’iyyar ADC bayan ficewarsa daga PDP

Kidnapped School Children

Yauri FGC Students, Kebbi
1507 days 3 hours 15 minutes 21 seconds,



Baptist School Students, Kaduna
1489 days 4 hours 56 minutes 46 seconds

Report By: prnigeria.com/hausa

Book on Sales: Boko Haram Media War: An Encounter with the Spymaster

boko haram

Click Here:To Order Now!

  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
© 2020 PRNigeria. All Rights Reserved.
Latest News
Gwamnan Kano ya aikewa Majalisar dokoki sunan wanda zai shugabanci hukumar yaki da cin hanci da rashawaTinubu ya yi karin wa'adin Aiki ga shugaban Custom na NijeriyaGini kan magudanan ruwa ne ya haifar da Ambaliyar MaiduguriKACHMA ta yabawa KAROTA bisa inganta lafiyar Jami'antaDino Melaye ya koma jam'iyyar ADC bayan ficewarsa daga PDPMamakon ruwan sama ya haifar da ambaliya a MaiduguriAn samu raguwar hare-haren Boko Haram da na ƴan bindiga - RibaduHadarin jirgin ruwa yayi sanadin mutuwar mutum 6 a jihar JigawaZanga-zanga ta barke a sansanin ƴan gudun hijra mafi girma da ke Kenyazamu hallaka Da;iban da ke hannun mu matukar baku biya Fansa ba - 'Yan BindigaGwamnan Zamfara ya Amince da Nadin Sabon Sarki GusauAkalla jami'an tsaron jihar Katsina 100 suka mutu a bakin aiki - KwamishinaYadda yan bindiga suka yiwa mutane 38 yankan RagoAmbaliyar ruwa ta lalata gidaje tare da kashe mutane 23 da a birnin YolaFadar shugaban Kasa ta magantu kan zargin da Kwankwaso ya yiwa Tinubu
X whatsapp