• Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Search
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Sign in
Welcome! Log into your account
Forgot your password? Get help
Password recovery
Recover your password
A password will be e-mailed to you.
PRNIGERIA PRNigeria Hausa
PRNIGERIA PRNIGERIA
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Home Labarai Harin Dakarun Rundunar Sojin Najeriya Ya Hallaka Kwamandan da Mayakan ISWAP a...
  • Labarai

Harin Dakarun Rundunar Sojin Najeriya Ya Hallaka Kwamandan da Mayakan ISWAP a Marte Dake Jihar Borno

By
Prnigeria
-
April 9, 2022
Arewa Award

Harin Dakarun Rundunar Sojin Najeriya Ya Hallaka Kwamandan da Mayakan ISWAP a Marte Dake Jihar Borno

Read Also:

  • Dangote ya kai ƙarar tsohon shugaban NMDPRA zuwa EFCC
  • APC ta yi watsi da yunƙurin tsige Gwamna Fubara
  • Madugun adawar Jamhuriyyar Afrika ta tsakiya ya ƙalubalanci nasarar Touadera

Dakarun rundunar hadin gwuiwar Jami’an tsaron ta MNJTF sun sami nasarar hallaka Kwamandan Rundunar kungiyar tada kayar baya ta Boko Haram tsagin ISWAP Abubakar Dan-Buduma tare da wasu mayakan kungiyar su 19, dake gudanar ayyukan ta’addanci a yankin Arewa Maso Gabashin Najeriya.
Harin da rundunar ta kai ta sama bisa hadin gwuiwar rundunar Operation Hadin Kai a kauyen Kwalaram dake karamar hukumar Marte ta jihar Borno ya sami nasarar hallaka kwamandan da wasu na hannun damar sa.
Idan za’a iya tunawa a watan Janairu 2022 Jaridar PRNigeria ta rawaito cewa kungiyar ISWAP ta yiwa shugabancin ta wani sauyi saboda mutuwa kwamandojinta sakamakon wasu hare hare ta sama da dakarun soji suka kai mata.
Daga cikin kwamandojin da kungiyar ta ISWAP ta sanya a wancen lokaci sun hadar da Abubakar Dan-Buduma wanda zai lura da yankin Bukkassi Buningil da Doron Buhari; sai kuma Muhammad Ba’ana zai lura da yankin Kirta, Muhamet Aliamir zai lura da Kwalaram, sai kuma Bakura Gana da Malam Musa su lura Jubularam sai kuma mohamadu Mustapha ya lura da Marte.
Abubakar Dan-Buduma wanda ya maye gurbin Muhammad Ba’ana shine babban kwamandan dakarun kungiyar ta ISWAP dake lura da hanyoyin ruwa da suka hadar da Kirta, Bakassi, Buningil da Doron Buhari, a karamar hukumar Marte ta jihar Borno.
PRNigeria

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
  • TAGS
  • ISWAP
Previous articleYanayin Tsaro: Baya ga Azman, Kamfanin Jiragen Sama na Air Peace ya Dakatar da Aiki a Kaduna
Next articleSayen form din takarar gwamna da injinya Magaji Mu’azu yayi yaja cece-kuce
Prnigeria

RELATED ARTICLESMORE FROM AUTHOR

Dangote ya kai ƙarar tsohon shugaban NMDPRA zuwa EFCC

APC ta yi watsi da yunƙurin tsige Gwamna Fubara

ICPC za ta ci gaba da binciken shugaban NMDPRA duk da Dangote ya janye ƙorafinsa

Ku daina kirana da na janye takarar shugabancin kasa a shekarar 2027

Ƴansanda sun ɗauke makeken bam ɗin da aka gani a jihar Neja

Sojojin Najeriya sun kashe ƴanbindiga tare da ceto wasu da aka sace a Borno

Nan gaba za ku ga Amfanin dokar haraji -Tinubu

Amurka ta fara kai harin soji Arewacin Nijeriya

Sojoji sun daƙile yunƙurin harin ƴanbidiga a Borno

Gwamnatin Nijeriya ta yi watsi da kudirin hukuncin kisa ga masu garkuwa

ADC ta buƙaci a dakatar da aiwatar da sabuwar dokar haraji

Gwamnati Nijeriya ta haramta fitar da itace zuwa ƙasashen waje

Recent Posts

  • Dangote ya kai ƙarar tsohon shugaban NMDPRA zuwa EFCC
  • APC ta yi watsi da yunƙurin tsige Gwamna Fubara
  • Madugun adawar Jamhuriyyar Afrika ta tsakiya ya ƙalubalanci nasarar Touadera
  • ICPC za ta ci gaba da binciken shugaban NMDPRA duk da Dangote ya janye ƙorafinsa
  • Ku daina kirana da na janye takarar shugabancin kasa a shekarar 2027

Kidnapped School Children

Yauri FGC Students, Kebbi
1667 days 21 hours 42 minutes 33 seconds,



Baptist School Students, Kaduna
1649 days 23 hours 23 minutes 58 seconds

Report By: prnigeria.com/hausa

Book on Sales: Boko Haram Media War: An Encounter with the Spymaster

boko haram

Click Here:To Order Now!

  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
© 2020 PRNigeria. All Rights Reserved.
Latest News
Dangote ya kai ƙarar tsohon shugaban NMDPRA zuwa EFCCAPC ta yi watsi da yunƙurin tsige Gwamna FubaraMadugun adawar Jamhuriyyar Afrika ta tsakiya ya ƙalubalanci nasarar TouaderaICPC za ta ci gaba da binciken shugaban NMDPRA duk da Dangote ya janye ƙorafinsaKu daina kirana da na janye takarar shugabancin kasa a shekarar 2027Ƴansanda sun ɗauke makeken bam ɗin da aka gani a jihar NejaSojojin Najeriya sun kashe ƴanbindiga tare da ceto wasu da aka sace a BornoNan gaba za ku ga Amfanin dokar haraji -TinubuAmurka ta fara kai harin soji Arewacin NijeriyaSojoji sun daƙile yunƙurin harin ƴanbidiga a BornoGwamnatin Nijeriya ta yi watsi da kudirin hukuncin kisa ga masu garkuwaADC ta buƙaci a dakatar da aiwatar da sabuwar dokar harajiGwamnati Nijeriya ta haramta fitar da itace zuwa ƙasashen wajeTinubu ya maye gurbin Engr Farouk daga shugabancin hukumar NMDPRAICPC ta ce zata binciki shugaban hukumar NMDPRA
X whatsapp