• Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Search
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Sign in
Welcome! Log into your account
Forgot your password? Get help
Password recovery
Recover your password
A password will be e-mailed to you.
PRNIGERIA PRNigeria Hausa
PRNIGERIA PRNIGERIA
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Home Labarai ‘Yan Bindiga dake Tsare da Fasinjojin Jirgin Abuja Zuwa Kaduna sun Sake...
  • Labarai

‘Yan Bindiga dake Tsare da Fasinjojin Jirgin Abuja Zuwa Kaduna sun Sake Sakin Wani Sabon Hoto.

By
Kaduna Abuja Train
-
April 27, 2022
Arewa Award

‘Ya ta’addan dake tsare da a kalla fasinjojin 160 da suka yi garkuwa dasu bayan dasa wani abin fashewa akan hanyar layin dogo daga Abuja zuwa Kaduna sun sake sakin wani sabon hoto dake dauke da wadanda suka yi garkuwar da su.

Hoton da akasarin wadanda ke cikin sa mata da kananan yara ne, da alama wani yunkuri ne na matsayar ‘Yan Ta’addan na tilastawa Gwamnatin biya musu bukatun su.

Read Also:

  • NNPC ya fara bincike kan fashewar bututun mai a jihar Delta
  • Kotun Ƙolin Najeriya ta tabbatar da hukuncin kisa kan Maryam Sanda
  • Kotu ta tura tsohon ministan ƙwadago Chris Ngige gidan yari

‘Yan ta’addan dai sunyi ikirarin cewa ba su da Muradin Gwamnatin ta basu kudi, sai dai ayi musayar fursunonin manyan kwamandojin su dake hannun gwamnatin.

Idan dai za’a iya tunawa PRNigeria ta rawaito yadda ‘yan bindigar suka kame matafiyi dake kan hanyar su daga birnin tarayya Abuja zuwa Jihar Kaduna, bayan sun dasa Bam akan hanyar jirgin ranar 28 ga watan Maris

A yayin harin akalla fasinjojin 8 sun mutu yayin da wasu suka sami muggan raunuka, inda kuma yan bindigar sukayi awan gaba da mutum 168 wanda aka tabbatar da batan su.

By PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Previous articleDakarun ‘Yan Sanda Sun Lakadawa Kwamandan Hukumar NSCDC Duka
Next articleSojan Nijeriya ya Halaka Kansa Bayan da ake Zargin Sa da Hadin Baki
Kaduna Abuja Train

RELATED ARTICLESMORE FROM AUTHOR

Kotun Ƙolin Najeriya ta tabbatar da hukuncin kisa kan Maryam Sanda

Kotu ta tura tsohon ministan ƙwadago Chris Ngige gidan yari

Har yanzu sojojin Najeriya 11 na Burkina Faso – Tugga

Najeriya ta ce jirgin ta ya yi saukar gaggawa ne a Burkina Faso

Burkina Faso ta tsare jirgin sojin Najeriya kan keta sararin samaniyar ƙasar

Kwankwaso ya ce matsalar tsaro na neman fin karfin Gwamnatin Nijeriya

An ceto wasu daga cikin daliban da aka sace a makarantar Papiri da ke jihar Neja

Amnesty ba bukaci a gaggauta sakin Muhuyi Magaji

Akwai sa hannun ‘yan siyasa a kamen da aka yiwa Muhuyi – Gwamnatin Kano

Majalisa ta amince da naɗin Chris Musa ministan tsaron Najeriya

Wadanda aka sace a Cocin jihar Kwara sun shaki iskar ‘yanci

Gwamnatin Nasarawa za ta kafa ƴan sandan Jiha

Recent Posts

  • NNPC ya fara bincike kan fashewar bututun mai a jihar Delta
  • Kotun Ƙolin Najeriya ta tabbatar da hukuncin kisa kan Maryam Sanda
  • Kotu ta tura tsohon ministan ƙwadago Chris Ngige gidan yari
  • Har yanzu sojojin Najeriya 11 na Burkina Faso – Tugga
  • Najeriya ta ce jirgin ta ya yi saukar gaggawa ne a Burkina Faso

Kidnapped School Children

Yauri FGC Students, Kebbi
1639 days 17 hours 3 minutes 42 seconds,



Baptist School Students, Kaduna
1621 days 18 hours 45 minutes 7 seconds

Report By: prnigeria.com/hausa

Book on Sales: Boko Haram Media War: An Encounter with the Spymaster

boko haram

Click Here:To Order Now!

  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
© 2020 PRNigeria. All Rights Reserved.
Latest News
NNPC ya fara bincike kan fashewar bututun mai a jihar DeltaKotun Ƙolin Najeriya ta tabbatar da hukuncin kisa kan Maryam SandaKotu ta tura tsohon ministan ƙwadago Chris Ngige gidan yariHar yanzu sojojin Najeriya 11 na Burkina Faso - TuggaNajeriya ta ce jirgin ta ya yi saukar gaggawa ne a Burkina FasoBurkina Faso ta tsare jirgin sojin Najeriya kan keta sararin samaniyar ƙasarKwankwaso ya ce matsalar tsaro na neman fin karfin Gwamnatin NijeriyaAn ceto wasu daga cikin daliban da aka sace a makarantar Papiri da ke jihar NejaAmnesty ba bukaci a gaggauta sakin Muhuyi MagajiAkwai sa hannun 'yan siyasa a kamen da aka yiwa Muhuyi - Gwamnatin KanoMajalisa ta amince da naɗin Chris Musa ministan tsaron NajeriyaWadanda aka sace a Cocin jihar Kwara sun shaki iskar 'yanciGwamnatin Nasarawa za ta kafa ƴan sandan JihaGwamnan Osun Ademola Adeleke ya fice daga jam’iyyar PDPGwamnan Kano ya magantu ka matsalar tsaro a jihar
X whatsapp