• Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Search
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Sign in
Welcome! Log into your account
Forgot your password? Get help
Password recovery
Recover your password
A password will be e-mailed to you.
PRNIGERIA PRNigeria Hausa
PRNIGERIA PRNIGERIA
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Home Labarai ‘Yan Bindiga dake Tsare da Fasinjojin Jirgin Abuja Zuwa Kaduna sun Sake...
  • Labarai

‘Yan Bindiga dake Tsare da Fasinjojin Jirgin Abuja Zuwa Kaduna sun Sake Sakin Wani Sabon Hoto.

By
Kaduna Abuja Train
-
April 27, 2022
Arewa Award

‘Ya ta’addan dake tsare da a kalla fasinjojin 160 da suka yi garkuwa dasu bayan dasa wani abin fashewa akan hanyar layin dogo daga Abuja zuwa Kaduna sun sake sakin wani sabon hoto dake dauke da wadanda suka yi garkuwar da su.

Hoton da akasarin wadanda ke cikin sa mata da kananan yara ne, da alama wani yunkuri ne na matsayar ‘Yan Ta’addan na tilastawa Gwamnatin biya musu bukatun su.

Read Also:

  • Sojoji sun lalata maɓoyar masu sace mutane tare da ceto wasu a Kaduna
  • Ba a nemi izinin majalisa ba kafin kai harin Amurka a Najeriya – Sanata Ningi
  • An ji harbe-harbe da fashe-fashe a kusa babban filin jirgin Nijar

‘Yan ta’addan dai sunyi ikirarin cewa ba su da Muradin Gwamnatin ta basu kudi, sai dai ayi musayar fursunonin manyan kwamandojin su dake hannun gwamnatin.

Idan dai za’a iya tunawa PRNigeria ta rawaito yadda ‘yan bindigar suka kame matafiyi dake kan hanyar su daga birnin tarayya Abuja zuwa Jihar Kaduna, bayan sun dasa Bam akan hanyar jirgin ranar 28 ga watan Maris

A yayin harin akalla fasinjojin 8 sun mutu yayin da wasu suka sami muggan raunuka, inda kuma yan bindigar sukayi awan gaba da mutum 168 wanda aka tabbatar da batan su.

By PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Previous articleDakarun ‘Yan Sanda Sun Lakadawa Kwamandan Hukumar NSCDC Duka
Next articleSojan Nijeriya ya Halaka Kansa Bayan da ake Zargin Sa da Hadin Baki
Kaduna Abuja Train

RELATED ARTICLESMORE FROM AUTHOR

Ba a nemi izinin majalisa ba kafin kai harin Amurka a Najeriya – Sanata Ningi

An ji harbe-harbe da fashe-fashe a kusa babban filin jirgin Nijar

Turkiyya za ta tallafawa Nijeriya ta yaki matsalar Tsaro

Najeriya da Turkiyya za su ƙarfafa alaƙa a ziyarar da Tinubu ke yi a ƙasar

karo na biyu a shekarar 2026 Babban layin wutar lantarkin Najeriya ya sake lalacewa

Matatar man Ɗangote ta ƙara farashin man fetur da naira 100

Shalkwatar tsaron Najeriya ta tabbatar da yunƙurin juyin mulki a watan Oktoban bara

Ana tsammanin haifar jarirai dubu 700 cikin shekarar 2026 a Kano – Gwamnati

JOHESU – Gwamnatin tarayya ce ta janyo yajin aikin ma’aikatan asibiti

Gwamnan Kano zai koma Jam’iyyar APC

Gwamnan Kano ya nada sabon mai ba shi shawara kan Siyasa

Jam’iyyar NNPP ya yi martani kan fitar Gwamnan Kano daga NNPP

Recent Posts

  • Sojoji sun lalata maɓoyar masu sace mutane tare da ceto wasu a Kaduna
  • Ba a nemi izinin majalisa ba kafin kai harin Amurka a Najeriya – Sanata Ningi
  • An ji harbe-harbe da fashe-fashe a kusa babban filin jirgin Nijar
  • Turkiyya za ta tallafawa Nijeriya ta yaki matsalar Tsaro
  • Najeriya da Turkiyya za su ƙarfafa alaƙa a ziyarar da Tinubu ke yi a ƙasar

Kidnapped School Children

Yauri FGC Students, Kebbi
1687 days 16 hours 33 minutes 56 seconds,



Baptist School Students, Kaduna
1669 days 18 hours 15 minutes 21 seconds

Report By: prnigeria.com/hausa

Book on Sales: Boko Haram Media War: An Encounter with the Spymaster

boko haram

Click Here:To Order Now!

  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
© 2020 PRNigeria. All Rights Reserved.
Latest News
Sojoji sun lalata maɓoyar masu sace mutane tare da ceto wasu a KadunaBa a nemi izinin majalisa ba kafin kai harin Amurka a Najeriya - Sanata NingiAn ji harbe-harbe da fashe-fashe a kusa babban filin jirgin NijarTurkiyya za ta tallafawa Nijeriya ta yaki matsalar TsaroNajeriya da Turkiyya za su ƙarfafa alaƙa a ziyarar da Tinubu ke yi a ƙasarkaro na biyu a shekarar 2026 Babban layin wutar lantarkin Najeriya ya sake lalacewaMatatar man Ɗangote ta ƙara farashin man fetur da naira 100Shalkwatar tsaron Najeriya ta tabbatar da yunƙurin juyin mulki a watan Oktoban baraAna tsammanin haifar jarirai dubu 700 cikin shekarar 2026 a Kano - GwamnatiJOHESU - Gwamnatin tarayya ce ta janyo yajin aikin ma'aikatan asibitiGwamnan Kano zai koma Jam'iyyar APCGwamnan Kano ya nada sabon mai ba shi shawara kan SiyasaJam’iyyar NNPP ya yi martani kan fitar Gwamnan Kano daga NNPPGwamnan Kano Abba Kabir Yusuf ya fice daga Jam'iyyar NNPPAmurka na son Najeriya ta ƙara jajircewa wajen kare Kiristoci
X whatsapp