Home Labarai Cin Hanci: EFCC Ta Kame Babban Akanta Janar, Ahmad Idris

Cin Hanci: EFCC Ta Kame Babban Akanta Janar, Ahmad Idris

Hukumar Yaƙi da Masu Yiwa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati a Nijeriya EFCC, ta cafke Babban Akanta Janar na ƙasar Ahmed Idris bisa zargin karkatar da kudade gami da almundahanar Naira Biliyan 80.

Wannan na cikin wata takardar sanarwa da hukumar ta aikowa PRNigeria mai dauke da kwanan watan 16 ga watan Mayun 2022, da kuma sa hannun jagoran sashin yada labaran hukumar Wilson Uwujaren, wadda ke tabbata da damke babban akantan.

Wata majiyar sirri daga hukumar ta shaidawa PRNigeria cewa akntan ya kushi kudaden ne ta hanyar wata haramtacciyar hanya tare da yin amfani da ‘yan uwa da abokan arzikida nufin zuba jari a jihar Kano da kuma babban birnin tarayya Abuja.

Sanarwar ta kara da cewa hukumar ta kama shine sakamakon kin amsa gayyatar da ta yi masa, bisa zarge zargen al’mundahana.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp