• Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Search
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Sign in
Welcome! Log into your account
Forgot your password? Get help
Password recovery
Recover your password
A password will be e-mailed to you.
PRNIGERIA PRNigeria Hausa
PRNIGERIA PRNIGERIA
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Home Labarai Wasu Mutum 7 Sun Mutu Bayan Sun Ci Dambu A jihar Zamfara
  • Labarai

Wasu Mutum 7 Sun Mutu Bayan Sun Ci Dambu A jihar Zamfara

By
Food Poising, Zamfara Police
-
August 18, 2022
Arewa Award

Rundunar ‘yan sandan jihar Zamfara tace mutum bakwai 7 ‘yan gida daya ne suka mutu sakamakon cin dambu a matsayin abinci dare a jihar

Kakakin rundunar SP Mohammad shehu ne ya bayyana hakan ga manema labarai, cewa rundunar na kan bincike kan lamarin, domin gano musabbabin mutuwar mutane ‘yan kauyen Danbaza dake karamar hukumar Maradun.

Read Also:

  • Hukumar Alhazan Najeriya ta fara shirin aikin hajjin 2026
  • Bincike: Shin da gaske ne ‘Yanbindiga sun mutu a yankin kabilar Nufawa bayan sun yi garkuwa da mutane?
  • Gwamnatin Najeriya ta ciyo bashin dala miliyan 747

“lamarin ya auku ne ranar litinin bayan iyalan sun ci wani abinci da suka girka a matsyain abinci dare.

“Mun dauki samfurin abincin da suka ci, kuma ana kan bincike, da zarar an kamala kuma zamu sanar da manema labarai,” a cewar Muhammad Shehu.

Wani mazaunin kauyen  muhamma Kabir kuma makusance ga mamatan ya shaidawa kamfanin dillancin labarai na Nijeriya cewa hudu cikin wadanda suka mutun 2 matan aure ne sun mutu nan take, yayin da 5 kuma sai da aka garzaya da su asibiti, kafin suka ce ga garin ku nan.

 

Kidnapped School Children

Yauri FGC Students, Kebbi
1485 days 22 hours 50 minutes 7 seconds,

Baptist School Students, Kaduna
1468 days 31 minutes 32 seconds

Tegina Islamiya Pupils, Niger (Freed)
Spent 88 days from May 30, 2021 - August 26, 2021


Report By: PRNigeria.com

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Previous articleDakarun Soji Sun Kubutar Da Mutum 3 Daga Hannun ‘Yan Bindiga A Hanyar Zaria-Kano
Next articleHukumar da ke Sanya Ido A Kan Kafafen Yada Labarai Ta Kwace Lasisin AIT, Silverbird Da FM
Food Poising, Zamfara Police

RELATED ARTICLESMORE FROM AUTHOR

Hukumar Alhazan Najeriya ta fara shirin aikin hajjin 2026

Bincike: Shin da gaske ne ‘Yanbindiga sun mutu a yankin kabilar Nufawa bayan sun yi garkuwa da mutane?

Gwamnatin Najeriya ta ciyo bashin dala miliyan 747

Gwamnan Kano ya naɗa sabon shugaban ma’aikatan fadar Gwamnatin jihar

Sojojin Najeriya sun kashe mayaƙan Boko Haram 24

Ƴanbindiga sun hallaka ƴan banga a jihar Filato

Nimet ta yi hasashen samun ambaliyar a wasu jihohi Nijeriya

Kotu ta Umarci majalisa ta dawo da Sanata Natasha

Lukurawa sun kashe mutum 15 a Sokoto

Matatar Dangote ta rage farashin Man fetur

Rundunar ƴansandan Abuja ta musanta garƙame hedikwatar PDP

Shugaba Tinubu ya mika ta’aziyyar Alhaji Aminu Dantata

Recent Posts

  • Hukumar Alhazan Najeriya ta fara shirin aikin hajjin 2026
  • Bincike: Shin da gaske ne ‘Yanbindiga sun mutu a yankin kabilar Nufawa bayan sun yi garkuwa da mutane?
  • Gwamnatin Najeriya ta ciyo bashin dala miliyan 747
  • Gwamnan Kano ya naɗa sabon shugaban ma’aikatan fadar Gwamnatin jihar
  • Sojojin Najeriya sun kashe mayaƙan Boko Haram 24

Kidnapped School Children

Yauri FGC Students, Kebbi
1485 days 22 hours 50 minutes 7 seconds,



Baptist School Students, Kaduna
1468 days 31 minutes 32 seconds

Report By: prnigeria.com/hausa

Book on Sales: Boko Haram Media War: An Encounter with the Spymaster

boko haram

Click Here:To Order Now!

  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
© 2020 PRNigeria. All Rights Reserved.
Latest News
Hukumar Alhazan Najeriya ta fara shirin aikin hajjin 2026Bincike: Shin da gaske ne ‘Yanbindiga sun mutu a yankin kabilar Nufawa bayan sun yi garkuwa da mutane?Gwamnatin Najeriya ta ciyo bashin dala miliyan 747Gwamnan Kano ya naɗa sabon shugaban ma'aikatan fadar Gwamnatin jiharSojojin Najeriya sun kashe mayaƙan Boko Haram 24Ƴanbindiga sun hallaka ƴan banga a jihar FilatoNimet ta yi hasashen samun ambaliyar a wasu jihohi NijeriyaKotu ta Umarci majalisa ta dawo da Sanata NatashaLukurawa sun kashe mutum 15 a SokotoMatatar Dangote ta rage farashin Man feturRundunar ƴansandan Abuja ta musanta garƙame hedikwatar PDPShugaba Tinubu ya mika ta'aziyyar Alhaji Aminu DantataSojojin Najeriya sun kai farmakin ramuwar gayya kan ƴan bindiga a NejaRanar 1 ga watan Janairun 2026 ne za a fara amfani sabbin dokokin haraji a NajeriyaINEC ta tsaida ranar gudanar da zaɓukan cike gurbin ƴan majalisu a Najeriya
X whatsapp