• Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Search
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Sign in
Welcome! Log into your account
Forgot your password? Get help
Password recovery
Recover your password
A password will be e-mailed to you.
PRNIGERIA PRNigeria Hausa
PRNIGERIA PRNIGERIA
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Home Labarai Wasu Mutum 7 Sun Mutu Bayan Sun Ci Dambu A jihar Zamfara
  • Labarai

Wasu Mutum 7 Sun Mutu Bayan Sun Ci Dambu A jihar Zamfara

By
Food Poising, Zamfara Police
-
August 18, 2022
Arewa Award

Rundunar ‘yan sandan jihar Zamfara tace mutum bakwai 7 ‘yan gida daya ne suka mutu sakamakon cin dambu a matsayin abinci dare a jihar

Kakakin rundunar SP Mohammad shehu ne ya bayyana hakan ga manema labarai, cewa rundunar na kan bincike kan lamarin, domin gano musabbabin mutuwar mutane ‘yan kauyen Danbaza dake karamar hukumar Maradun.

Read Also:

  • Najeriya ce kan gaba a yawan fitar da man fetur a Afirka cikin watan Mayu – OPEC
  • Tinubu zai yi wa ƴan Najeriya jawabi kan ranar dimokuraɗiyya
  • A aƙalla mutum 20 sun rasa rayukansu a saboda hare-hare a Mangu

“lamarin ya auku ne ranar litinin bayan iyalan sun ci wani abinci da suka girka a matsyain abinci dare.

“Mun dauki samfurin abincin da suka ci, kuma ana kan bincike, da zarar an kamala kuma zamu sanar da manema labarai,” a cewar Muhammad Shehu.

Wani mazaunin kauyen  muhamma Kabir kuma makusance ga mamatan ya shaidawa kamfanin dillancin labarai na Nijeriya cewa hudu cikin wadanda suka mutun 2 matan aure ne sun mutu nan take, yayin da 5 kuma sai da aka garzaya da su asibiti, kafin suka ce ga garin ku nan.

 

Kidnapped School Children

Yauri FGC Students, Kebbi
1462 days 14 hours 49 minutes 33 seconds,

Baptist School Students, Kaduna
1444 days 16 hours 30 minutes 58 seconds

Tegina Islamiya Pupils, Niger (Freed)
Spent 88 days from May 30, 2021 - August 26, 2021


Report By: PRNigeria.com

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Previous articleDakarun Soji Sun Kubutar Da Mutum 3 Daga Hannun ‘Yan Bindiga A Hanyar Zaria-Kano
Next articleHukumar da ke Sanya Ido A Kan Kafafen Yada Labarai Ta Kwace Lasisin AIT, Silverbird Da FM
Food Poising, Zamfara Police

RELATED ARTICLESMORE FROM AUTHOR

Najeriya ce kan gaba a yawan fitar da man fetur a Afirka cikin watan Mayu – OPEC

Tinubu zai yi wa ƴan Najeriya jawabi kan ranar dimokuraɗiyya

A aƙalla mutum 20 sun rasa rayukansu a saboda hare-hare a Mangu

Najeriya na fuskantar tsaiko kan shirinta na karɓar Dala biliyan 5 daga Saudiya

Bom ya kashe masu yawon murnar sallah a Sakkwato

Nan bada jimawa ba za a samu sauyi a ɓangaren man fetur na Najeriya – Dangote

Sojojin Najeriya sun kashe ƴan ta’adda 10 a Zamfara

An samu tashin gobara a masaukin alhazan Najeriya a Shari Mansur

Jirgin sojoji ya kashe ƴan sa-kai a ƙoƙarin fatattakar ƴanbindiga’

Gwamnatin Tinubu ta jefa ƴan Najeriya fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan ta’adda 60 a jihar Borno

An kama mutane 41 kan zargin kashe DPO a Kano

Recent Posts

  • Najeriya ce kan gaba a yawan fitar da man fetur a Afirka cikin watan Mayu – OPEC
  • Tinubu zai yi wa ƴan Najeriya jawabi kan ranar dimokuraɗiyya
  • A aƙalla mutum 20 sun rasa rayukansu a saboda hare-hare a Mangu
  • Najeriya na fuskantar tsaiko kan shirinta na karɓar Dala biliyan 5 daga Saudiya
  • Bom ya kashe masu yawon murnar sallah a Sakkwato

Kidnapped School Children

Yauri FGC Students, Kebbi
1462 days 14 hours 49 minutes 33 seconds,



Baptist School Students, Kaduna
1444 days 16 hours 30 minutes 58 seconds

Report By: prnigeria.com/hausa

Book on Sales: Boko Haram Media War: An Encounter with the Spymaster

boko haram

Click Here:To Order Now!

  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
© 2020 PRNigeria. All Rights Reserved.
Latest News
Najeriya ce kan gaba a yawan fitar da man fetur a Afirka cikin watan Mayu - OPECTinubu zai yi wa ƴan Najeriya jawabi kan ranar dimokuraɗiyyaA aƙalla mutum 20 sun rasa rayukansu a saboda hare-hare a ManguNajeriya na fuskantar tsaiko kan shirinta na karɓar Dala biliyan 5 daga SaudiyaBom ya kashe masu yawon murnar sallah a SakkwatoNan bada jimawa ba za a samu sauyi a ɓangaren man fetur na Najeriya - DangoteSojojin Najeriya sun kashe ƴan ta’adda 10 a ZamfaraAn samu tashin gobara a masaukin alhazan Najeriya a Shari MansurGwamnatin Neja na yunƙurin haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man feturJirgin sojoji ya kashe ƴan sa-kai a ƙoƙarin fatattakar ƴanbindiga'Hadarin mota ya yi sanadiyyar matasa 22 'yan asalin KanoGwamnatin Tinubu ta jefa ƴan Najeriya fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci - NLCSojoji sun ce sun hallaka ƴan ta'adda 60 a jihar BornoAn kama mutane 41 kan zargin kashe DPO a KanoRayuwar ƴan Najeriya na ƙara inganta - Tinubu
X whatsapp