Home Labarai An Ceto Wasu Cikin Wadanda Gini Ya Ruftawa a Kano –...

An Ceto Wasu Cikin Wadanda Gini Ya Ruftawa a Kano – Gwamnatin Jihar

Gwamnatin jihar Kano ta bada tabbacin ceto wasu mutane cikin wadanda gini ya rufta kan su a jihar dake Arewacin.

Mataimakin Gwamnan jihar Dr. Nasiru Yusuf Gawuna ne ya bayyana hakan yayin da yakai ziyarar gani da ido wurin da lamarin ya faru, a kasuwar sayar da waya wayoyin hannu dake titin Beirut a jihar dake Arewacin Nijeriya.

Gwamnatin jihar ta bakin mataimakin gwamnan ta nuna kaduwar ta kan iftila’in, tare da jan hankalin Al’ummar da suka je wajen kallo dasu gaggauta barin wajen domin bawa masu aikin damar ceto wadanda ke karkashin gini, daga bisani ya jajantawa wadanda lamarin ya rutsa dasu.

Tun da fari dai an ruwaito cewa ginin ya ruf ta kan mutanen ne a yammacin wannan rana wanda kuma yanzu haka ana aikin ceto mutanen da suka makale.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp