Home Labarai ‘Yan Sanda sun Kama Mutumin da ya Damfari Ma’aikatan POS a Anambara

‘Yan Sanda sun Kama Mutumin da ya Damfari Ma’aikatan POS a Anambara

‘Yan Sanda sun Kama Mutumin da ya Damfari Ma’aikatan POS a Anambara

 

A jihar Anambra, ‘yan sanda sun kama wani mutum da ya damfari ma’aikatan POS

Rundunar ‘yan sandan jihar Anambra ta cafke wani mutum mai suna Chisom Nweke, mai shekaru 26, da ake zargi da yin amfani da laya wajen damfarar ma’aikatan POS a Awka da kewaye.

‘Yan sanda sun kama wanda ake zargin ne a ranar 15 ga watan Satumba da misalin karfe 9 na safe a Amawabia, karamar hukumar Awka ta Kudu a jihar Anambra.

Wata sanarwa da mai magana da yawun rundunar, Ikenga Tochukwu ya fitar a ranar Alhamis, ta ce wanda ake zargin ya amsa laifinsa.

Ya ce binciken farko da aka gudanar ya nuna cewa wadanda ake zargin sun yanke farar takarda mai girman kudi tare da ba wa ma’aikatan POS su ajiye.

Tochukwu ya ce ana ci gaba da kokarin cafke sauran ‘yan kungiyar sa.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp