Home General Kwamandan MNJTF ya mika Motocin yaki ga Dakarun dake Kirawa

Kwamandan MNJTF ya mika Motocin yaki ga Dakarun dake Kirawa

Kwamandan MNJTF ya mika Motocin yaki ga Dakarun dake Kirawa.
Wannan na kunshe ta cikin wata sanarwa da shugaban sashen yada labarai na rundunar a N’Djamena dake Chadi laftanal Kanal KAMARUDEEN ADEGOKE, mai dauke da kwanan watan 15 ga watan Disambar 2022.
Sanarwar tace kwamandan rundunar hadin Gwiwar ta MNJTF, Manjo Janar Abdul Khalifa Ibrahim daya sami rakiyar mataimakin sa Birgediya Janal Assouala Blama da kwamandan sashe na 1 na rundunar a kamaru kanal Tiokap Loti yayin ziyarar ta aiki Da suka kai Shalkwatar Rundunar sojin a kirawa dake iyakar Nijeriya da Kamaru a yankin jihar Borno dake Nijeriya a ranar laraba.
Sun sami tarbar Babban kwamandan runduna ta bakwai 7 (GOC) Manjo Janar W Shaibu, bayan bikin tarbar soji ta Al’ada manjo Janar Sha’aibu ya yaba bisa Motocin yaki da aka bawa rundunar kirar ( Toyota Buffalo Hillux fitted for Combat).
Ya yaba ga shugaban Rundunar Sojin Nijeriya Janar Lucky Irabor da shugaban sojin kasa Laftanal Janal F. Yahaya da suka samar da motocin domin inganta ayyukan rundunar.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp