Home General Yanzu-Yanzu: Gwamnatin Tarayya ta bayar da Umarnin bude sabuwar gadar Niger

Yanzu-Yanzu: Gwamnatin Tarayya ta bayar da Umarnin bude sabuwar gadar Niger

 Gwamnatin Tarayyar Nijeriya ta bada umarnin bude gadar domin yin amfani da ita na tsawon wata guda farawa da daren Alhamis.
Ministan Ayyuka Babatunde Fashola SAN, ne ya bayyana hakan yayin da yake kaddamar da gadar don amfani da ita wajen bukukuwan kirsimeti da sabuwar shekara.
Fasola a lokacin dake tafiya kan gadar ya bukaci matuka da suyi amfani da ita yadda ya kamata cikin nutsuwa kada suyi abinda zasu kawo tsaiko ga musabbabin samar da ita.
Ministan yace dalilin shugaban kasa Muhammadu Buhari na kammala aiki shine domin tseratar da rayukan Al’umma da kuma kawar da talauci wanda ke aukuwa sakamakon bata sa’oi cikin cunkoso akan tsohuwar gadar Farko ta Niger.
Ya kuma tabbatar da cewa samar da gadar zai taimaka wajen rage wahalhalun da matuka ke sha cikin cunkosu a yayin bukukuwan na kirsimeti da karshen shekara.
Yace gadar bazata zama mai amfani ba muddi ba’a bi da ita yadda ya kamata ba.
Daga bisani Fasola ya ce an bude gadar a hukumance daga rana
Alhamis 15 ga Disambar 2022 da misalin 12:01am zuwa 15 ga watan Janairun 2023

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp