Home General Kwamandan MNJTF ya mika Motocin yaki ga Dakarun dake Kirawa

Kwamandan MNJTF ya mika Motocin yaki ga Dakarun dake Kirawa

Kwamandan MNJTF ya mika Motocin yaki ga Dakarun dake Kirawa.
Wannan na kunshe ta cikin wata sanarwa da shugaban sashen yada labarai na rundunar a N’Djamena dake Chadi laftanal Kanal KAMARUDEEN ADEGOKE, mai dauke da kwanan watan 15 ga watan Disambar 2022.
Sanarwar tace kwamandan rundunar hadin Gwiwar ta MNJTF, Manjo Janar Abdul Khalifa Ibrahim daya sami rakiyar mataimakin sa Birgediya Janal Assouala Blama da kwamandan sashe na 1 na rundunar a kamaru kanal Tiokap Loti yayin ziyarar ta aiki Da suka kai Shalkwatar Rundunar sojin a kirawa dake iyakar Nijeriya da Kamaru a yankin jihar Borno dake Nijeriya a ranar laraba.
Sun sami tarbar Babban kwamandan runduna ta bakwai 7 (GOC) Manjo Janar W Shaibu, bayan bikin tarbar soji ta Al’ada manjo Janar Sha’aibu ya yaba bisa Motocin yaki da aka bawa rundunar kirar ( Toyota Buffalo Hillux fitted for Combat).
Ya yaba ga shugaban Rundunar Sojin Nijeriya Janar Lucky Irabor da shugaban sojin kasa Laftanal Janal F. Yahaya da suka samar da motocin domin inganta ayyukan rundunar.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp