Home General Kwamandan MNJTF ya mika Motocin yaki ga Dakarun dake Kirawa

Kwamandan MNJTF ya mika Motocin yaki ga Dakarun dake Kirawa

Kwamandan MNJTF ya mika Motocin yaki ga Dakarun dake Kirawa.
Wannan na kunshe ta cikin wata sanarwa da shugaban sashen yada labarai na rundunar a N’Djamena dake Chadi laftanal Kanal KAMARUDEEN ADEGOKE, mai dauke da kwanan watan 15 ga watan Disambar 2022.
Sanarwar tace kwamandan rundunar hadin Gwiwar ta MNJTF, Manjo Janar Abdul Khalifa Ibrahim daya sami rakiyar mataimakin sa Birgediya Janal Assouala Blama da kwamandan sashe na 1 na rundunar a kamaru kanal Tiokap Loti yayin ziyarar ta aiki Da suka kai Shalkwatar Rundunar sojin a kirawa dake iyakar Nijeriya da Kamaru a yankin jihar Borno dake Nijeriya a ranar laraba.
Sun sami tarbar Babban kwamandan runduna ta bakwai 7 (GOC) Manjo Janar W Shaibu, bayan bikin tarbar soji ta Al’ada manjo Janar Sha’aibu ya yaba bisa Motocin yaki da aka bawa rundunar kirar ( Toyota Buffalo Hillux fitted for Combat).
Ya yaba ga shugaban Rundunar Sojin Nijeriya Janar Lucky Irabor da shugaban sojin kasa Laftanal Janal F. Yahaya da suka samar da motocin domin inganta ayyukan rundunar.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 200 Sun Mutu Sakomakon Girgizar ƙasar a ColombiaShahararren Mawaƙin Najeriya, Davido ya Rubuta wa Trump Wasiƙa Kan Zaɓen Jihar OsunHukumar NHRC ta Buƙaci a Kama Malamin Addinin, Sheikh JingirRundunar sojin Najeriya ta Daƙile Shirin Ƴan Bindiga a FilatoJami'an Ƴan Sanda 10 Sun Mutu Yayin Artabu da Ƴan Bindiga a Jihar KebbiAn Naɗa ɗan Najeriya Gidado Shuaib Wakilin Matasa na IPRA-UN Gabanin GWAEFCC da "Wuce Gona da Iri" da Tambayar 2027: Shin ana Rudar da Tinubu ta Hanyar Mutanen da ke Kewaye da Shi ? Daga Yushau A. ShuaibAn Samu Gawar Yara 3 da guda 1 a Sume a Gidan Mai Maganin GargajiyaMene ne Ainihin Abin da ya faru Aka Rufe Asusun Bankunan Gwamnatin Osun ?Jami'an Tsaro Sun Ceto Mutane 308 a Jihohin Arewacin Najeriya An Kama Mutane 6 da Ake Zargin da Taimaka wa Mayaƙan ISWAP a Jihar BornoZaɓen 2027: PDP ta Miƙa Sunan Jonathan ga INEC a Matsayin ɗan Takararta na Shugaban ƙasaIyanen Babban Jami'in Kula da Harkokin Kuɗaɗen ƙungiyar ISWAP Sun Miƙa Wuya ga SojojiAna Zargin Mayaƙan Boko Haram da Kashe Sojojin Nijar 14Gombe 2027: Malamai da Mambobin APC Sun yi Allah-wadai da Sukar Rarara ga Pantami
X whatsapp