Home General COAS: An bukaci Sabbin Sojoji Nijeriya da su hidimtawa kasar cikin girma...

COAS: An bukaci Sabbin Sojoji Nijeriya da su hidimtawa kasar cikin girma da mutuntawa kasancewar su na sojoji.

Babban kwamandan rundunar sojojin kasan Nijeriyar Laftanal Janar Faruk yahaya ya bukaci sabbin sojojin da suka kammala karatu a makarantar Horas da sojojin kasar ta NDA da suka hadar da sojin kasa dana sama da su hidimtawa kasar cikin girma da mutuntawa kasancewar su na sojoji.
Wannan na kunshe ta cikin wata sanarwa da Daraktan yada labarai na rundunar sojin Nijeriya birgediya Janal ONYEMA NWACHUKWU Ya fitar mai duke da kwanan watan 16 ga watan Disambar 2022. Ta Ambato COAS na gargadin a yayin da yake jawabi ga daliban da ke shirin kammala karatunsu a makarantar horasa da sojoji ta Nijeriya (NDA) dake Jihar kaduna Bayan kwashe watanni tara suna daukar horo.
Sama da dalibai 300 ne ki shirin kammala daukan horoN sojin kasa dana sama dake jiran Tabbatarwar Gwamnatin Tarayya Bayan kammala karatunsu a wani gagarumin faretin da za’a gudanar a NDA dake Kaduna a ranar Asabar 17 ga watan Disambar 2022.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp