Home General Gwamnatin Nijeriya ta Ayyana hutun Kirsimeti da Sabuwar Shekara

Gwamnatin Nijeriya ta Ayyana hutun Kirsimeti da Sabuwar Shekara

Gwamnatin Tarayyar Nijeriya ta sanya ranar litinin 26 da Talata 27 ga watan Disambar 2022, da litinin 2 ga Janairun 2023 a matsayin ranar Hutun bukukuwan kirsimeti da sabuwar shekara a kasar.
Ministan cikin Gida, Ogbeni Rauf Aregbesola, ne ya bayyana hakan a madadin Gwamnatin Tarayyar Nijeriya, inda ya taya daukacin mabiya Yesu Almasihu dake kasar da kasashen ketare murnan bikin kirsimeti da sabuwar shekara.
Ya bukaci kiristoci da suyi koyi da Yesu, wajen nuna kauna da Soyayya, tausayin Al’umma, zaman lafiya wannan itace hanyar nuna kauna da murnar haihuwar sa.
Ya jaddada cewa zaman lafiya da tsaro sune ginshikin inganta tattalin arzikin da cigaba, ya bukaci kiristoci da Dukkannin daukacin Al’ummar Nijeriya da suyi amfani da lokacin wajen yiwa kasar Addu’oin kawar da matsalolin rashin tsaron daya Addabi kasar.
Daga bisani ya bukaci Al’ummar kasar su mayar da hankali a fannin tsaro ta hanyar fallasa dukkan wani abu da basu yadda da shi ba

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Shin AtikuObi Zasu Iya Tsige TinubuShettima a 2027? Daga Yushau A. ShuaibYadda Shari'ar Masarautar Kano ke Ci gaba da Wakana a Kotun ta ƙoliTawagar Amurka na Shirin Tafiya Pakistan Domin Tattaunawar Sulhu da IranDole Najeriya ta Samu Tsaro ta Kowane Hali - Babban Hafsan TsaroChelsea da Newcastle na Harin Coulibaly, Liverpool na Neman Siyan Marcos SensiBadaƙalar $1.3m: Kotu ta ba EFCC izinin Kama Tsohuwar Ministar jin ƙan Najeriya Sadiya FarouqRaphinha ya Magantu kan Fitar da ƙungiyarsa da aka yi Daga Champion LigRundunar sojin Najeriya ta Musanta bai wa Tsofaffin Mayaƙan Boko Haram MakamaiGwamnatin Tarayya ta Sauya Zarge-Zargen da ta ke yi wa MalamiAn Binne Birgediya Janar Braimah da Sauran Sojojin da Boko Haram ta KasheYaƙin Iran: Hauhawar farashin Kaya a Najeriya ya ƙaruAdadin Matasa 'Yan kwaya da Muka Kama a Shekara 5 - NDLEAJam'iyyar ADC ta Kori Nafi'u Bala GombeRigakafin ƙyanda ya Ceci Yara Miliyan 20 a Afirka - Hukumar Lafiya ta Duniya2027 Ita ce Dama ta ƙarshe da zan Fito Takara - Atiku
X whatsapp