Home General COAS: An bukaci Sabbin Sojoji Nijeriya da su hidimtawa kasar cikin girma...

COAS: An bukaci Sabbin Sojoji Nijeriya da su hidimtawa kasar cikin girma da mutuntawa kasancewar su na sojoji.

Babban kwamandan rundunar sojojin kasan Nijeriyar Laftanal Janar Faruk yahaya ya bukaci sabbin sojojin da suka kammala karatu a makarantar Horas da sojojin kasar ta NDA da suka hadar da sojin kasa dana sama da su hidimtawa kasar cikin girma da mutuntawa kasancewar su na sojoji.
Wannan na kunshe ta cikin wata sanarwa da Daraktan yada labarai na rundunar sojin Nijeriya birgediya Janal ONYEMA NWACHUKWU Ya fitar mai duke da kwanan watan 16 ga watan Disambar 2022. Ta Ambato COAS na gargadin a yayin da yake jawabi ga daliban da ke shirin kammala karatunsu a makarantar horasa da sojoji ta Nijeriya (NDA) dake Jihar kaduna Bayan kwashe watanni tara suna daukar horo.
Sama da dalibai 300 ne ki shirin kammala daukan horoN sojin kasa dana sama dake jiran Tabbatarwar Gwamnatin Tarayya Bayan kammala karatunsu a wani gagarumin faretin da za’a gudanar a NDA dake Kaduna a ranar Asabar 17 ga watan Disambar 2022.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Shin AtikuObi Zasu Iya Tsige TinubuShettima a 2027? Daga Yushau A. ShuaibYadda Shari'ar Masarautar Kano ke Ci gaba da Wakana a Kotun ta ƙoliTawagar Amurka na Shirin Tafiya Pakistan Domin Tattaunawar Sulhu da IranDole Najeriya ta Samu Tsaro ta Kowane Hali - Babban Hafsan TsaroChelsea da Newcastle na Harin Coulibaly, Liverpool na Neman Siyan Marcos SensiBadaƙalar $1.3m: Kotu ta ba EFCC izinin Kama Tsohuwar Ministar jin ƙan Najeriya Sadiya FarouqRaphinha ya Magantu kan Fitar da ƙungiyarsa da aka yi Daga Champion LigRundunar sojin Najeriya ta Musanta bai wa Tsofaffin Mayaƙan Boko Haram MakamaiGwamnatin Tarayya ta Sauya Zarge-Zargen da ta ke yi wa MalamiAn Binne Birgediya Janar Braimah da Sauran Sojojin da Boko Haram ta KasheYaƙin Iran: Hauhawar farashin Kaya a Najeriya ya ƙaruAdadin Matasa 'Yan kwaya da Muka Kama a Shekara 5 - NDLEAJam'iyyar ADC ta Kori Nafi'u Bala GombeRigakafin ƙyanda ya Ceci Yara Miliyan 20 a Afirka - Hukumar Lafiya ta Duniya2027 Ita ce Dama ta ƙarshe da zan Fito Takara - Atiku
X whatsapp