Home General COAS: An bukaci Sabbin Sojoji Nijeriya da su hidimtawa kasar cikin girma...

COAS: An bukaci Sabbin Sojoji Nijeriya da su hidimtawa kasar cikin girma da mutuntawa kasancewar su na sojoji.

Babban kwamandan rundunar sojojin kasan Nijeriyar Laftanal Janar Faruk yahaya ya bukaci sabbin sojojin da suka kammala karatu a makarantar Horas da sojojin kasar ta NDA da suka hadar da sojin kasa dana sama da su hidimtawa kasar cikin girma da mutuntawa kasancewar su na sojoji.
Wannan na kunshe ta cikin wata sanarwa da Daraktan yada labarai na rundunar sojin Nijeriya birgediya Janal ONYEMA NWACHUKWU Ya fitar mai duke da kwanan watan 16 ga watan Disambar 2022. Ta Ambato COAS na gargadin a yayin da yake jawabi ga daliban da ke shirin kammala karatunsu a makarantar horasa da sojoji ta Nijeriya (NDA) dake Jihar kaduna Bayan kwashe watanni tara suna daukar horo.
Sama da dalibai 300 ne ki shirin kammala daukan horoN sojin kasa dana sama dake jiran Tabbatarwar Gwamnatin Tarayya Bayan kammala karatunsu a wani gagarumin faretin da za’a gudanar a NDA dake Kaduna a ranar Asabar 17 ga watan Disambar 2022.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp