Home Labarai PDP tace ana shirin yi mata magudi a Adamawa

PDP tace ana shirin yi mata magudi a Adamawa

Jam’iyyar PDP da ke mulki a jihar Adamawa da ke arewa maso gabashin Najeriya ta ce ayyana zaɓen da aka yi a matsayin wanda bai cika ba, kwace aka yi mata domin kuwa ta ci zaɓe.

A wani yanayi na hayaniya wakilan jam’iyyu da dama sun rika bayyana rashin amincewarsu da sakamakon zaɓen baki daya, bayan bayyana zaɓen karamar hukumar Fufore.

Cikin bayanin da baturen zaɓen ya yi ya ce, an soke wasu zaɓuka da aka yi a wasu kananan hukumomi masu yawa, wanda adadinsu za su iya maye tazarar da ke tsakanin ‘yan takarar APC da PDP da ke kan gaba a fafatawar.

Baturen zaɓen ya bayyana rashin cikar zaɓen lokacin da ake tsaka da hayaniya kuma ya fice daga zauren tattara bayanan.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp