Gwamnatin Nijeriya ta ayyana ranar fara kidaya

Hukumar wayar da kan jama’a ta Najeriya ta ce ranar 3 ga watan Mayu za a fara ƙidayar mutane da kuma ta gidaje.

Cikin wata tattaunawa da ya yi da kamfanmin dillancin labarai na Najeriya, babban daraktan hukumar Garba Abari ne ya bayyana hakan, yana cewa za a yi ƙidayar tsakanin 3 zuwa 5 ga watan na Mayu.

A watan Afrilun 2022 ne, gwamnatin Najeriya ta sanar da cewa za ta shirya ƙidaya da zarar an kammala zaɓuka.

Abari ya ce babu wanda za a bari a baya a wannan aiki, kama daga matan gida da magidanta da yara da sauran mutane.

Ya ce tun farko an samu sauyin lokacin da aka sa ne, biyo bayan ɗage zaɓen gwamnoni da aka yi a Najeriya.

Kidnapped School Children

Yauri FGC Students, Kebbi
1190 days 9 hours 26 minutes 17 seconds,

Baptist School Students, Kaduna
1172 days 11 hours 7 minutes 42 seconds

Tegina Islamiya Pupils, Niger (Freed)
Spent 88 days from May 30, 2021 - August 26, 2021


Report By: PRNigeria.com

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com