Home Labarai Gwamnatin Nijeriya ta ayyana ranar fara kidaya

Gwamnatin Nijeriya ta ayyana ranar fara kidaya

Hukumar wayar da kan jama’a ta Najeriya ta ce ranar 3 ga watan Mayu za a fara ƙidayar mutane da kuma ta gidaje.

Cikin wata tattaunawa da ya yi da kamfanmin dillancin labarai na Najeriya, babban daraktan hukumar Garba Abari ne ya bayyana hakan, yana cewa za a yi ƙidayar tsakanin 3 zuwa 5 ga watan na Mayu.

A watan Afrilun 2022 ne, gwamnatin Najeriya ta sanar da cewa za ta shirya ƙidaya da zarar an kammala zaɓuka.

Abari ya ce babu wanda za a bari a baya a wannan aiki, kama daga matan gida da magidanta da yara da sauran mutane.

Ya ce tun farko an samu sauyin lokacin da aka sa ne, biyo bayan ɗage zaɓen gwamnoni da aka yi a Najeriya.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Dangote ya ƙara farashin man feturHukumar Jin dadin alhazan Kano ta sanar da ranar fara jigilar maniyatantaYadda Lakurawa suka kashe masallata a KebbiDSS ta kama jagoran ISWAP da ake nema ruwa a jallo a EdoBa mu taɓa goyon bayan musguna wa Kristoci ba - Gwamnatin NajeriyaGobara ta tashi a babban kasuwar Fika da ke jihar YobeWaye Tunji Disu: Sabon Babban Sifeton 'Yansandan NajeriyaNijar ta amince da kundin ayyukan AES na shekara ta biyuAtiku ya zargi gwamnatin Tinubu da yi wa dimokuraɗiyya zagon ƙasaGwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanci
X whatsapp