Home Labarai Karamar Sallah: Sarkin Musulmi ya magantu kan ranar sallah

Karamar Sallah: Sarkin Musulmi ya magantu kan ranar sallah

Majalisar koli ta harkokin addinin musulunci a Nijeriya ta bukaci musulmin kasar dasu fara duban watan Shawwal na shekarar 1444 (H) daga yammacin 29 ga watan ramadan wanda yayi daidai da  20 ga watan afrilun 2023 (M).

Wannan na kunshe ta cikin wata sanarwa mai dauke sa hannun daraktan gudanarwa na majalisar Zubairu Haruna Usman-Ugwu, wanda yace mai alfarma sarkin musulmi Alh. Muhammad Sa’ad Abubakar na III, ne yayi kiran ga kwamitin duban watan na kasa wato (NMSC).

Sanarwar tace idan aka ga watan kuma aka tabbatar da sahihancin ganin sa, sarkin na musulmi ya ayyana  ranar jama’a 21 ga watan afrilun 2023 matsayin 1 ga watan shawwal kuma ranar idin karamar sallah.

Haka kuma idan ba’a ga watan bay a zama ranar Asabar 22 ga watan na Afrilu matsayin ranar idan na karamar sallah.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp