Home Labarai Hukumomin dake karkashin Ma’aikatar cikin Gida sun koka bisa rashin karin Albashi

Hukumomin dake karkashin Ma’aikatar cikin Gida sun koka bisa rashin karin Albashi

Hukumomin dake karkashin ma’aikatar cikin gida, wanda suka hadar da *NIS, NSCDC, FFS da NCS* sun koka kan yadda maganar karin albashinsu taki ci taki cinyewa, inda suke korafin cewa rayuwar tana musu wahala musamman duba da yadda sauran jami’ai yan uwansu, kamar Police, Custom, DSS da EFCC, sukayi musu fintinkau a harkar albashi, jamian sunce an dade ana ja musu rai akan karin, yayin da ko yaushe ake nuna musu yau ko gobe, a haka suka shafe tsawon shekaru biyu (2) da wani abu suna jiran gawon shanu, a baya-bayannan ne, daf da karewar shekarar 2022 akayi zama da hukumar kudi da tsare-tsare (ministry of finance) akan yadda zaa daidaita albashin nasu da hukumar yansanda, har aka fitar da jawabai kan cewa, zaa biyasu sabon tsarin albashin da yake dauke da karin kaso 40% na albashin nasu a karshen December, ta 2022, sannan a watan January kuma zaa biyasu arreas na wata 3, amma dai har yanzu shiru sukeji kamar an shuka dusa, bayan haka yanzu akayi maganar karin albashi ga ma’aikatan gwamnatin tarayya, a karshen watan Aprilu, se gashi shima Karin ya bayyana babu wadannan jami’ai.

#Shin lefine ka zama a karkashin ita wannan ministry

#shin lefine kazama dan kasa na gari
#ko aikin nasune bashi da muhimmanci ga alumma ko ga gwamnatin tarayya.

Akarshe muna rokon gwamnati da ta duba alamarin wadannan jami’ai masu yi mata hidima babu dare babu rana.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp