Home Labarai Katanga ta rufta kan Masallata a Zaria

Katanga ta rufta kan Masallata a Zaria

Rahotannin daga jihar kaduna na cewa akalla mutane 4 ne suka mutu yayin da 7 suka jikkata bayan da babban masallaci zari’a ya rushe ana tsaka da sallah a masallacin.

Da yake jawabin kan lamarin Mai Martaba sarkin zazzau Mallam Ahmad Nuhu Bamalli, yace wadanda lamarin ya rutsa dasu suna tsaka da sallar la’asar da misalan karfe 4 na Yamma.

Sarkin yace “mun ji karar tsagewar katanga Masallacin, wanda kuma tun bayan jin muka fara shirin gyara kawo Masana harkar gini domin daukar matakin daya dace.

Daga bisa ya Umarci al’umma dake amfani da Masallacin da su cigaba da gudana ayyukan ibada a waje kafen a gyara wurin daya lalace.

Ya kuma mika sakon ta’aziyya ga iyalan mamata, tare da fatan Allah ya karbi shahadar su.

PRNigeria hausa

 

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp