Mutane 85 suka Mutu a harin jirgi maras matuƙi a Kaduna – SEMA

Hukumar ba da agajin gaggawa ta jihar Kaduna ta ce aƙalla mutum 85 ne, kawo yanzu, aka tabbatar sun mutu a harin da aka kai jihar.

Ofishin hukumar na Arewa maso yamma ya samu bayanai daga hukumomin yankin cewa tuni aka yi jana’izar mutanen da suka rasu, ana kuma ci gaba da yin bincike.

Tun farko dai rundunar sojin saman ƙasar ta musanta hannu a kai harin.

A jiya Litinin ne, Majalisar Dattawan Najeriya ta lashi takobin gudanar da bincike kan harin kuskuren da rundunar sojin kasar ta kai, da ya janyo asarar rayuka.

Harin dai ya faru ne yayin da mutanen ke tsaka da taron Mauludi da suke yi duk shekara.

ko dai a “yan tsakanin na mun kawo muku yadda rundunar sojin kasar ta bayyana takaicin ta bisa wannan har da takai kan fararen hula.

PRNigeria Hausa

Kidnapped School Children

Yauri FGC Students, Kebbi
1190 days 9 hours 13 minutes 57 seconds,

Baptist School Students, Kaduna
1172 days 10 hours 55 minutes 22 seconds

Tegina Islamiya Pupils, Niger (Freed)
Spent 88 days from May 30, 2021 - August 26, 2021


Report By: PRNigeria.com

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com