Home Labarai Rundunar sojin Nijeriya ta yi nadamar kai harin kan masu Maulidi

Rundunar sojin Nijeriya ta yi nadamar kai harin kan masu Maulidi

Miscalculated Bombardment of Kaduna Civilians Regretted – Nigerian Military

Rundunar Sojojin Nijeriya ta bayyana harin da jirgin ta ya kai kan masu gudanar da taron mauludi a kauyen Ligarma dake jihar kaduna matsayin kuskure.

daraktan yada labaran rundunar, Manjo Janar Edward Buba, ne ya bayyana hakan ta cikin wata sanarwa da ya fitar ranar talata, inda sanarwa tace dakarun na sintirin kawar da ‘yan ta’addan sun hangi giftawar ‘yan ta’addan a kauyen.

yace na’urar sintirin ta hango zirga-zirga wasu mutane da suka yi kama da ‘yan ta’adda wannan ce ta sanya aka kai harin.

“an kai harin ne domin gani an dakile yunkunrin ‘yan ta’adda na gudanar da ayyukan su na ta’addanci kan fararen hula.”

yace dakarun sojojin na yin iyaka kokarin su wajen rarrabe al’ummar gari da ‘yan ta’adda. “sojojin na kallon rasa ran dukkan farar hula matsayin abin ki a duk lokacin da irin wannan ta auku.

Buba yace dakarun sojojin na daukar matakan da suka dace wajen kaucewa rasa rayukan fararen hula, daga cikin su kuwa harba bayar da umarnin da Al’umma dake rayuwa a yankunan dake fuskantar matsalar ‘yan ta’addan na su sanar da sojojin.

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Shin AtikuObi Zasu Iya Tsige TinubuShettima a 2027? Daga Yushau A. ShuaibYadda Shari'ar Masarautar Kano ke Ci gaba da Wakana a Kotun ta ƙoliTawagar Amurka na Shirin Tafiya Pakistan Domin Tattaunawar Sulhu da IranDole Najeriya ta Samu Tsaro ta Kowane Hali - Babban Hafsan TsaroChelsea da Newcastle na Harin Coulibaly, Liverpool na Neman Siyan Marcos SensiBadaƙalar $1.3m: Kotu ta ba EFCC izinin Kama Tsohuwar Ministar jin ƙan Najeriya Sadiya FarouqRaphinha ya Magantu kan Fitar da ƙungiyarsa da aka yi Daga Champion LigRundunar sojin Najeriya ta Musanta bai wa Tsofaffin Mayaƙan Boko Haram MakamaiGwamnatin Tarayya ta Sauya Zarge-Zargen da ta ke yi wa MalamiAn Binne Birgediya Janar Braimah da Sauran Sojojin da Boko Haram ta KasheYaƙin Iran: Hauhawar farashin Kaya a Najeriya ya ƙaruAdadin Matasa 'Yan kwaya da Muka Kama a Shekara 5 - NDLEAJam'iyyar ADC ta Kori Nafi'u Bala GombeRigakafin ƙyanda ya Ceci Yara Miliyan 20 a Afirka - Hukumar Lafiya ta Duniya2027 Ita ce Dama ta ƙarshe da zan Fito Takara - Atiku
X whatsapp