Home Labarai Rundunar sojin Nijeriya ta yi nadamar kai harin kan masu Maulidi

Rundunar sojin Nijeriya ta yi nadamar kai harin kan masu Maulidi

Miscalculated Bombardment of Kaduna Civilians Regretted – Nigerian Military

Rundunar Sojojin Nijeriya ta bayyana harin da jirgin ta ya kai kan masu gudanar da taron mauludi a kauyen Ligarma dake jihar kaduna matsayin kuskure.

daraktan yada labaran rundunar, Manjo Janar Edward Buba, ne ya bayyana hakan ta cikin wata sanarwa da ya fitar ranar talata, inda sanarwa tace dakarun na sintirin kawar da ‘yan ta’addan sun hangi giftawar ‘yan ta’addan a kauyen.

yace na’urar sintirin ta hango zirga-zirga wasu mutane da suka yi kama da ‘yan ta’adda wannan ce ta sanya aka kai harin.

“an kai harin ne domin gani an dakile yunkunrin ‘yan ta’adda na gudanar da ayyukan su na ta’addanci kan fararen hula.”

yace dakarun sojojin na yin iyaka kokarin su wajen rarrabe al’ummar gari da ‘yan ta’adda. “sojojin na kallon rasa ran dukkan farar hula matsayin abin ki a duk lokacin da irin wannan ta auku.

Buba yace dakarun sojojin na daukar matakan da suka dace wajen kaucewa rasa rayukan fararen hula, daga cikin su kuwa harba bayar da umarnin da Al’umma dake rayuwa a yankunan dake fuskantar matsalar ‘yan ta’addan na su sanar da sojojin.

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 6 Sun Rasu 4 Sun Jilkata Sanadiyyar Tsawa a Jihar AdamawaMatatar Dangote ta Dakatar da Amfani da Naira Wajen Sayar da Man FeturZaɓen 2027: Jam'iyyar ADC ta Mayar da Martani kan Hukuncin Kotu Akwai Yiwuwar ba zan kai Lokacin Zaɓen 2027 ba - ObiHukuncin da Kotu ta Yanke wa Direban Keke Napep Kan Aikata Fyaɗeɓata Sunan Gwamnatin Katsina: Kotu ta buƙaci Ƴan Sanda su Tsare Dr Kurfi Gwamnonin Arewacin Najeriya sun Kafa Gidauniyar Yaƙi da Matsalar TsaroGwamnatin Tarayya ba ta Yanke Hukuncin Sauya Kayan NYSC ba - Ministan MatasaJuyin Mulki: DSS ta Gurfanar da Mutane 5 kan ɓoye Timipre Sylva Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 2 Tare da Limami a Jihar Sokoto Dakarun Soji Sun Bankaɗo Wajen ƙera da Rarraba Bindigogi ga Ƴan Ta'addaJami'an DSS Sun Kama Tsohon Ministan Kimiyya da Fasaha, Uche NnajiYan Bindiga Sun Hallaka Mutane 10 a Jihar BenueNMDPRA ta Gargaɗi Gidajen Man da ba su Rage Farashi ba NECO: ɗalibai 35 na Hannun Ƴan Bindiga - Ƴan Sanda 
X whatsapp