Kotun Ƙolin Nigeria ta tabbatar da gwamnan jihar Lagos Babajide Sanya- Olo a matsayin halastacce gwamnan jihar.
Read Also:
Kotun Ƙolin ta mai alƙalai guda 7 ta yanke hukuncin ne a yau juma’a.
Idan za’a iya tunawa jam’iyyar LP da dan takarar ta Rhodes Vivour ne suka daukaka karar bayan da suka ga cewa basu gamsu da hukuncin Kotun daukaka kara ba.
PRNigeria hausa
Kidnapped School Children
Yauri FGC Students, Kebbi1486 days 11 hours 25 minutes 32 seconds,
Baptist School Students, Kaduna
1468 days 13 hours 6 minutes 57 seconds
Tegina Islamiya Pupils, Niger (Freed)
Spent 88 days from May 30, 2021 - August 26, 2021
Report By: PRNigeria.com