Home Labarai Sojojin Nijeriya Sun tarwatsa maboyar ‘yan ta’adda a jihar Zamfara

Sojojin Nijeriya Sun tarwatsa maboyar ‘yan ta’adda a jihar Zamfara

Sojojin Nijeriya sun sami nasarar tarwatsa maboyar ‘yan bindiga a karamar hukumar Maru dake jihar Zamfara.

Wannan na kushe ta cikin wata sanarwa mai dauke da sa hannun kakakin rundunar sojojin Nijeriya Manjo Janar Onyema Nwachukwu, wadda ya fitar ranar talaka aka raba ga manema labarai.

Sanarwar tace dakarun sojin sun yi nasara hallaka ‘yan ta’adda 12 a karamar hukumar ta Maru, tare da tarwatsa maboyar su, bayan samun wasu bayanan sirri da suka kan ‘yan bindigar.

Ya kara da cewa ‘yan bindigar sun hallaka mayakan 12 bayan musayar wuta da su yi, in da wasu kuma suka tsere cikin daji da raunin  harbi a jukkunan su.

Haka kuma dakarun sojin sun sami nasarar kwato bindiga kirar AK 47, baburan hawa, bindiga kirar gida da sauran muggan makamai.

Jihar Zamfara na guda cikin jihohin arewacin Nijeriya dake fama da matsalar rashin tsaro, sakamakon ‘yan bindiga masu satar mutane domin karbar kudin fansa, wadanda ke aukawa garuruwan jihar.

PRNigeria Hausa

 

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp