Home Labarai Sojoji sun sami nasarar kubutar da yara da Mace a Timbuktu

Sojoji sun sami nasarar kubutar da yara da Mace a Timbuktu

Dakarun sojojin Nijeriya sun sami nasarar kwato mutane 44 ciki har da mace da yara daga hannun ‘yan ta’adda dake yankin Timbuktu.

Wannan na matsayin wani yunkuri na cigaba da kakkabe ‘yan ta’addan dake gudanar da ayyukan ta’addanci a yankin dake jihohin Borno da Yobe a arewa maso gabashin Nijeriya.

Dakarun sun sami nasarar kwato kayayyakin yaki masu darajar gaske da suka hadar da (fierce air cum artillery bombardments da ground battle, haka kuma sun bar MOWAG (Armoured Personnel Carrier) da kantar yaki,da ma Tractor.

Tuni dai yaran da matar da aka sami nasarar kubutar da su daga hannun ‘yan ta’addan aka sama musu tallafin gaggawa da suka hadar da kayan sawa, haka kuma an hannun ta su ga ma’aikatar harkokin mata ta jihar Borno.

Ba iya nasarar kwato muggan makamai aka samu kadai a kai wannan hari ba har da samawa mata da kananan yara da suji ba basu gani ba ‘yan ci da walwala daga sharrin wannan matsala ta rashin tsaro.

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp