Home General NLC da TUC sun Sassauta matsayin mafi karancin Albashi zuwa 497,000

NLC da TUC sun Sassauta matsayin mafi karancin Albashi zuwa 497,000

Ƙungiyoyin ƴan ƙwadago na NLC da TUC sun sassauta abin da suke buƙata gwamnati ta biya a matsayin mafi ƙarancin albashi a ƙasar zuwa naira 497,000.

A baya dai ƙungiyoyin ƙwadagon sun ce amince da naira 615,000 a matsayin mafi ƙarancin albashi da suke son gwamnatin ƙasar ta amiince da shi.

Yayin cigaba da tattaunawar a ranar Talata, ƙungiyoyin sun kuma yi watsi da sabon ƙudirin da gwamnati ta gabatar na naira 54,000 a matsayin albashi mafi ƙaranci.

Haka kuma a ranar Laraba kwamitin ƙarin albashin ya bai wa NLC tayin naira 57,000 a matsayin mafi ƙarancin albashin, inda nan take ƙungiyar ƙwadagon ta yi fatali da tayin.

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp