Home General Kotu ta bayar da belin Abba Kyari

Kotu ta bayar da belin Abba Kyari

Rahotannin na bayyana cewa kotu ta bayar da belin dakataccen mataimakain kwamishinan ‘yan sanda shugaban rundunar kai daukin gaggawa Abba Kyari, bayan zaman gidan gyaran hali na watanni 27.

Wannan na zuwa ne bayan hukuncin babbar kotun tarayya dake zamanta a birnin tarayya Abuja na bashi belin makwanni biyu.

Kotun ta ce an bayar da belin Abba kyari ne domin ya je gida ya kammala jana’idar Mahaifiyar.

Kotun data zauna ranar juma’a 31 ga watan mayun daya gabata, domin duba bukatar bayar da belin Kyari dake fuskantar tuhume-tuhume na ta’ammali da miyagun kwayoyi, biyo bayan kama shi da akayi a watan fabrerun shekarar 2022.

Kakakin hukumar kula da gidan gyaran hali da tarbiyya na birnin tarayya Abuja Admu Duza yace an bayar da belin kyari ne bayan ya cika wasu sharudda.

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp