Home General Sojoji sun kubutar da yara 7 da mata 9 a jihar Borno

Sojoji sun kubutar da yara 7 da mata 9 a jihar Borno

Dakarun sojojin Nijeriya sun sami nasarar kubutar da Mata 7 da kananan yara 9 daga hannun ‘yan ta’addan da suka yi garkuwa da su.

Wannan na cikin wata sanarwa da rundunar da wallafa a shafin ta X a ranar juma’a, inda ta ce bayan wasu sumame da dakarun sojin hadin gwiwa da jami’an Vigilanti suka kai kan maboyar ‘yan ta’addana sun sami nasarar kubutar da mutanen a karamar Gwoza dake jihar Borno.

Sanarwar tace dakarun sun yi arangama da ‘yan ta’addana ne a yankunan Pulka da Ashagashiya, inda suka hallaka wasu, wasu kuma sun tsre da raunikan harbi a jukkunansu.

Haka kuma rundunar ta ce dakarunta sun kai sumame yankin Komala dake jihar Borno, in da suka hallaka dan ta’adda guda daya tare da kwato makamai masu tarin yawa.

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp