Home DUNIYA Jami’ar Jihar Kwara ta kori Dalibai 175

Jami’ar Jihar Kwara ta kori Dalibai 175

Jami’ar Jihar Kwara ta kori dalibai 175 bisa gudanar  karya doka da laifukan da suka shafi satar Jarrabawa a jami’ar.

wannan dai na cikin wata sanarwa da mukaddashin daraktan yada labarai da hulda da jama’a ta jami’ar Dr. Saeedat Aliyu ta fitar wadda aka raba manema labarai a ranar litinin.

sanarwa ta ce daliban da jami’ar ta kora na cikin wadanda aka samu da laifukan da suka shafi satar jarrabawa, sata, amfani da sakamakon Bogi domin samin damar fara karatu a Jami’ar, tayar da tarzoma, damfara, shiga cikin haramtattun kungiyoyi da sauransu.

sanarwa ta ce wadannan sune dalilan da suka sa hukumar gudanarwa Jami’ar korar daliban duba da karya kaída da dokokin ta.

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp