• Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Search
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Sign in
Welcome! Log into your account
Forgot your password? Get help
Password recovery
Recover your password
A password will be e-mailed to you.
PRNIGERIA PRNigeria Hausa
PRNIGERIA PRNIGERIA
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Home DUNIYA Da alama Lionel Messi zai kafa tarihi a gasar Copa America
  • DUNIYA
  • General
  • Labarai
  • WASANNI

Da alama Lionel Messi zai kafa tarihi a gasar Copa America

By
Ibrahim Ibrahim Nafiu
-
July 10, 2024
Arewa Award

Duk da cewa Messi baya cikin kasashen Nahiyar Turai da ke fafatawa a gasar Euro 2024 amma hakan bai hana kara sabunta kansa da daukakar da yake da ita a idon duniya ba.

Ɗan wasan gaban Inter Miami Lionel Messi ya jagoranci tawagar Argentina zuwa wasan ƙarshe na gasar Copa America bayan ta doke Canada da ci 2-0.

Ɗan wasan mai shekaru 37 da haihuwa ya zura ƙwallo a minti na shida bayan an dawo daga hutun rabin lokaci bayan ɗan wasan gaba na Manchester City Julian Alvarez, ya fara ci wa Argentina a minti na 22 da fara wasa.

Wannan shi ne karo na shida cikin gasa takwas na baya bayan nan da Argentina ta kai matakin wasan ƙarshe a gasar, kuma Messi ya bayyana cewa burinsa a yanzu shi ne ya ga cewa Argentina ta lashe gasar.

Read Also:

  • Hadarin jirgin ruwa yayi sanadin mutuwar mutum 6 a jihar Jigawa
  • Zanga-zanga ta barke a sansanin ƴan gudun hijra mafi girma da ke Kenya
  • zamu hallaka Da;iban da ke hannun mu matukar baku biya Fansa ba – ‘Yan Bindiga

Ya ce: ‘Ba abu ne mai sauƙi ba ne sake samun damar buga wasan ƙarshe ba, don sake fafatawa don zama zakara’.

Wasan ƙarshen da za su fafata da Uruguay ko Colombia, zai kasance wasan ƙarshe da Angel di Maria zai buga wa Argentina kafin ya yi ritaya daga buga wasa sannan kuma har yanzu akwai shakku kan makomar Messi.

Amma kocin tawagar Argentina Lionel Scaloni ya ce zai yi ƙoƙarin shawo kan Di Maria da Messi su ci gaba da bugawa Argentina wasanni.

‘Batun Leo kusan iri ɗaya ne da na Angel,’ in ji Scaloni.

“Dole ne mu bar shi ya yanke ta shi shawarar kuma ba za mu taba zama wadanda za su rufe kofa ba, zai iya kasancewa tare da tawagarmu har tsawon lokacin da yake so. Kuma idan yana so ya yi ritaya amma duk da haka ya zo ya ci gaba da tallafa mana a wani mataki, abu ne da za mu yi maraba da shi’.

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
  • TAGS
  • Argentina
  • Leonal Messi
  • wasanni
Previous articleKawu Sumaila ya gabatar da kudirin kirkirar sabuwar Jihar Tiga
Next articleKotun Koli ta haramtawa Gwamnatocin jihohi rike kudaden kananan hukumomi
Ibrahim Ibrahim Nafiu

RELATED ARTICLESMORE FROM AUTHOR

Hadarin jirgin ruwa yayi sanadin mutuwar mutum 6 a jihar Jigawa

Zanga-zanga ta barke a sansanin ƴan gudun hijra mafi girma da ke Kenya

zamu hallaka Da;iban da ke hannun mu matukar baku biya Fansa ba – ‘Yan Bindiga

Gwamnan Zamfara ya Amince da Nadin Sabon Sarki Gusau

Akalla jami’an tsaron jihar Katsina 100 suka mutu a bakin aiki – Kwamishina

Yadda yan bindiga suka yiwa mutane 38 yankan Rago

Ambaliyar ruwa ta lalata gidaje tare da kashe mutane 23 da a birnin Yola

Fadar shugaban Kasa ta magantu kan zargin da Kwankwaso ya yiwa Tinubu

Yadda Hukumar KAROTA ta karbi koken direbobin mota a jihar Kano

Hare-haren ƴan bindiga a jihar Filato na ci gaba da lakume rayuka

Gwamnatin jihar Zamfara ta tabbatar da rasuwar Sarkin Gusau na jihar

NAFDAC ta gano gidan ajiye sinadaran haɗa abubuwa masu fashewa a Kano

Recent Posts

  • Hadarin jirgin ruwa yayi sanadin mutuwar mutum 6 a jihar Jigawa
  • Zanga-zanga ta barke a sansanin ƴan gudun hijra mafi girma da ke Kenya
  • zamu hallaka Da;iban da ke hannun mu matukar baku biya Fansa ba – ‘Yan Bindiga
  • Gwamnan Zamfara ya Amince da Nadin Sabon Sarki Gusau
  • Akalla jami’an tsaron jihar Katsina 100 suka mutu a bakin aiki – Kwamishina

Kidnapped School Children

Yauri FGC Students, Kebbi
1503 days 16 hours 16 minutes 58 seconds,



Baptist School Students, Kaduna
1485 days 17 hours 58 minutes 23 seconds

Report By: prnigeria.com/hausa

Book on Sales: Boko Haram Media War: An Encounter with the Spymaster

boko haram

Click Here:To Order Now!

  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
© 2020 PRNigeria. All Rights Reserved.
Latest News
Hadarin jirgin ruwa yayi sanadin mutuwar mutum 6 a jihar JigawaZanga-zanga ta barke a sansanin ƴan gudun hijra mafi girma da ke Kenyazamu hallaka Da;iban da ke hannun mu matukar baku biya Fansa ba - 'Yan BindigaGwamnan Zamfara ya Amince da Nadin Sabon Sarki GusauAkalla jami'an tsaron jihar Katsina 100 suka mutu a bakin aiki - KwamishinaYadda yan bindiga suka yiwa mutane 38 yankan RagoAmbaliyar ruwa ta lalata gidaje tare da kashe mutane 23 da a birnin YolaFadar shugaban Kasa ta magantu kan zargin da Kwankwaso ya yiwa TinubuYadda Hukumar KAROTA ta karbi koken direbobin mota a jihar KanoHare-haren ƴan bindiga a jihar Filato na ci gaba da lakume rayukaGwamnatin jihar Zamfara ta tabbatar da rasuwar Sarkin Gusau na jiharNAFDAC ta gano gidan ajiye sinadaran haɗa abubuwa masu fashewa a KanoEFCC ta kama ƴan damfara ta intanet 25 a Jami'ar Bayero dake KanoBincike: Shin da Gaskiya ne Gadar Sama da aka gidana kan Naira Biliyan 10 a Lafia, dake jihar Nasarawa ta Rushe Bayan Mako Uku da Kaddamar da Ita?Sanatocin PDP 4 sun sauya sheƙa zuwa APC a Najeriya
X whatsapp