• Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Search
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Sign in
Welcome! Log into your account
Forgot your password? Get help
Password recovery
Recover your password
A password will be e-mailed to you.
PRNIGERIA PRNigeria Hausa
PRNIGERIA PRNIGERIA
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Home DUNIYA Da alama Lionel Messi zai kafa tarihi a gasar Copa America
  • DUNIYA
  • General
  • Labarai
  • WASANNI

Da alama Lionel Messi zai kafa tarihi a gasar Copa America

By
Ibrahim Ibrahim Nafiu
-
July 10, 2024
Arewa Award

Duk da cewa Messi baya cikin kasashen Nahiyar Turai da ke fafatawa a gasar Euro 2024 amma hakan bai hana kara sabunta kansa da daukakar da yake da ita a idon duniya ba.

Ɗan wasan gaban Inter Miami Lionel Messi ya jagoranci tawagar Argentina zuwa wasan ƙarshe na gasar Copa America bayan ta doke Canada da ci 2-0.

Ɗan wasan mai shekaru 37 da haihuwa ya zura ƙwallo a minti na shida bayan an dawo daga hutun rabin lokaci bayan ɗan wasan gaba na Manchester City Julian Alvarez, ya fara ci wa Argentina a minti na 22 da fara wasa.

Wannan shi ne karo na shida cikin gasa takwas na baya bayan nan da Argentina ta kai matakin wasan ƙarshe a gasar, kuma Messi ya bayyana cewa burinsa a yanzu shi ne ya ga cewa Argentina ta lashe gasar.

Read Also:

  • Ƴanbindiga sun hallaka ƴan banga a jihar Filato
  • Nimet ta yi hasashen samun ambaliyar a wasu jihohi Nijeriya
  • Kotu ta Umarci majalisa ta dawo da Sanata Natasha

Ya ce: ‘Ba abu ne mai sauƙi ba ne sake samun damar buga wasan ƙarshe ba, don sake fafatawa don zama zakara’.

Wasan ƙarshen da za su fafata da Uruguay ko Colombia, zai kasance wasan ƙarshe da Angel di Maria zai buga wa Argentina kafin ya yi ritaya daga buga wasa sannan kuma har yanzu akwai shakku kan makomar Messi.

Amma kocin tawagar Argentina Lionel Scaloni ya ce zai yi ƙoƙarin shawo kan Di Maria da Messi su ci gaba da bugawa Argentina wasanni.

‘Batun Leo kusan iri ɗaya ne da na Angel,’ in ji Scaloni.

“Dole ne mu bar shi ya yanke ta shi shawarar kuma ba za mu taba zama wadanda za su rufe kofa ba, zai iya kasancewa tare da tawagarmu har tsawon lokacin da yake so. Kuma idan yana so ya yi ritaya amma duk da haka ya zo ya ci gaba da tallafa mana a wani mataki, abu ne da za mu yi maraba da shi’.

PRNigeria Hausa

Kidnapped School Children

Yauri FGC Students, Kebbi
1483 days 11 hours 24 minutes 50 seconds,

Baptist School Students, Kaduna
1465 days 13 hours 6 minutes 15 seconds

Tegina Islamiya Pupils, Niger (Freed)
Spent 88 days from May 30, 2021 - August 26, 2021


Report By: PRNigeria.com

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
  • TAGS
  • Argentina
  • Leonal Messi
  • wasanni
Previous articleKawu Sumaila ya gabatar da kudirin kirkirar sabuwar Jihar Tiga
Next articleKotun Koli ta haramtawa Gwamnatocin jihohi rike kudaden kananan hukumomi
Ibrahim Ibrahim Nafiu

RELATED ARTICLESMORE FROM AUTHOR

Ƴanbindiga sun hallaka ƴan banga a jihar Filato

Nimet ta yi hasashen samun ambaliyar a wasu jihohi Nijeriya

Kotu ta Umarci majalisa ta dawo da Sanata Natasha

Lukurawa sun kashe mutum 15 a Sokoto

Matatar Dangote ta rage farashin Man fetur

Rundunar ƴansandan Abuja ta musanta garƙame hedikwatar PDP

Shugaba Tinubu ya mika ta’aziyyar Alhaji Aminu Dantata

Sojojin Najeriya sun kai farmakin ramuwar gayya kan ƴan bindiga a Neja

Ranar 1 ga watan Janairun 2026 ne za a fara amfani sabbin dokokin haraji a Najeriya

INEC ta tsaida ranar gudanar da zaɓukan cike gurbin ƴan majalisu a Najeriya

Tinubu zai saka hannu a sabuwar dokar haraji da ta yamutsa hazo

Ba mu warware rawanin Wazirin Adamawa Atiku Abubakar ba – Umar Fintiri

Recent Posts

  • Ƴanbindiga sun hallaka ƴan banga a jihar Filato
  • Nimet ta yi hasashen samun ambaliyar a wasu jihohi Nijeriya
  • Kotu ta Umarci majalisa ta dawo da Sanata Natasha
  • Lukurawa sun kashe mutum 15 a Sokoto
  • Matatar Dangote ta rage farashin Man fetur

Kidnapped School Children

Yauri FGC Students, Kebbi
1483 days 11 hours 24 minutes 50 seconds,



Baptist School Students, Kaduna
1465 days 13 hours 6 minutes 15 seconds

Report By: prnigeria.com/hausa

Book on Sales: Boko Haram Media War: An Encounter with the Spymaster

boko haram

Click Here:To Order Now!

  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
© 2020 PRNigeria. All Rights Reserved.
Latest News
Ƴanbindiga sun hallaka ƴan banga a jihar FilatoNimet ta yi hasashen samun ambaliyar a wasu jihohi NijeriyaKotu ta Umarci majalisa ta dawo da Sanata NatashaLukurawa sun kashe mutum 15 a SokotoMatatar Dangote ta rage farashin Man feturRundunar ƴansandan Abuja ta musanta garƙame hedikwatar PDPShugaba Tinubu ya mika ta'aziyyar Alhaji Aminu DantataSojojin Najeriya sun kai farmakin ramuwar gayya kan ƴan bindiga a NejaRanar 1 ga watan Janairun 2026 ne za a fara amfani sabbin dokokin haraji a NajeriyaINEC ta tsaida ranar gudanar da zaɓukan cike gurbin ƴan majalisu a NajeriyaTinubu zai saka hannu a sabuwar dokar haraji da ta yamutsa hazoBa mu warware rawanin Wazirin Adamawa Atiku Abubakar ba - Umar FintiriBello Turji ya kashe ƴan sa-kai sama da 40 a ZamfaraRundunar sojin Najeriya ta tabbatar da kashe jami'anta a NejaGwamnatin jihar Kano ta yi Alla-wadai da kisan 'yan asalin jihar a Benuwai
X whatsapp