• Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Search
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Sign in
Welcome! Log into your account
Forgot your password? Get help
Password recovery
Recover your password
A password will be e-mailed to you.
PRNIGERIA PRNigeria Hausa
PRNIGERIA PRNIGERIA
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Home DUNIYA Da alama Lionel Messi zai kafa tarihi a gasar Copa America
  • DUNIYA
  • General
  • Labarai
  • WASANNI

Da alama Lionel Messi zai kafa tarihi a gasar Copa America

By
Ibrahim Ibrahim Nafiu
-
July 10, 2024
Arewa Award

Duk da cewa Messi baya cikin kasashen Nahiyar Turai da ke fafatawa a gasar Euro 2024 amma hakan bai hana kara sabunta kansa da daukakar da yake da ita a idon duniya ba.

Ɗan wasan gaban Inter Miami Lionel Messi ya jagoranci tawagar Argentina zuwa wasan ƙarshe na gasar Copa America bayan ta doke Canada da ci 2-0.

Ɗan wasan mai shekaru 37 da haihuwa ya zura ƙwallo a minti na shida bayan an dawo daga hutun rabin lokaci bayan ɗan wasan gaba na Manchester City Julian Alvarez, ya fara ci wa Argentina a minti na 22 da fara wasa.

Wannan shi ne karo na shida cikin gasa takwas na baya bayan nan da Argentina ta kai matakin wasan ƙarshe a gasar, kuma Messi ya bayyana cewa burinsa a yanzu shi ne ya ga cewa Argentina ta lashe gasar.

Read Also:

  • Muna so majalisa ta gaggauta amincewa da sabbin dokokinmu – INEC
  • DSS ta gurfanar da Sowore a kotu kan zargin ‘aibata’ Tinubu a shafin X
  • Gwamnatin Najeriya ta ce za ta ci gaba da ciyo bashi duk da samun ƙarin kuɗaɗen shiga-

Ya ce: ‘Ba abu ne mai sauƙi ba ne sake samun damar buga wasan ƙarshe ba, don sake fafatawa don zama zakara’.

Wasan ƙarshen da za su fafata da Uruguay ko Colombia, zai kasance wasan ƙarshe da Angel di Maria zai buga wa Argentina kafin ya yi ritaya daga buga wasa sannan kuma har yanzu akwai shakku kan makomar Messi.

Amma kocin tawagar Argentina Lionel Scaloni ya ce zai yi ƙoƙarin shawo kan Di Maria da Messi su ci gaba da bugawa Argentina wasanni.

‘Batun Leo kusan iri ɗaya ne da na Angel,’ in ji Scaloni.

“Dole ne mu bar shi ya yanke ta shi shawarar kuma ba za mu taba zama wadanda za su rufe kofa ba, zai iya kasancewa tare da tawagarmu har tsawon lokacin da yake so. Kuma idan yana so ya yi ritaya amma duk da haka ya zo ya ci gaba da tallafa mana a wani mataki, abu ne da za mu yi maraba da shi’.

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
  • TAGS
  • Argentina
  • Leonal Messi
  • wasanni
Previous articleKawu Sumaila ya gabatar da kudirin kirkirar sabuwar Jihar Tiga
Next articleKotun Koli ta haramtawa Gwamnatocin jihohi rike kudaden kananan hukumomi
Ibrahim Ibrahim Nafiu

RELATED ARTICLESMORE FROM AUTHOR

Muna so majalisa ta gaggauta amincewa da sabbin dokokinmu – INEC

DSS ta gurfanar da Sowore a kotu kan zargin ‘aibata’ Tinubu a shafin X

Gwamnatin Najeriya ta ce za ta ci gaba da ciyo bashi duk da samun ƙarin kuɗaɗen shiga-

Gwamnan Kano ya tarɓi masu zanga-zangar ƙin kalaman Lawan Triumph

Gwamnatin Kano ta yi gargaɗi kan zazzaɓi mai tsanani da ke sa mutum zubar da jini

Taswirar Katsina

Ƴan bindiga sun sako mutane 40 bayan sulhu da mahukuntan Katsina

Rundunar ƴan sandan Najeriya ta tabbatar da mutuwar jami’anta a Jihar Benue

Nasarar da Daliban Kano suka Samu a NECO kokarin Ganduje ne – Sanusi Kiru

Wata kotun Majistiri a Kano ta bawa Jami’an KAROTA umarni

Sojojin Najeriya sun cafke kwamandan IPOB

Ƴanbindiga sun hallaka mutum 22 a Jamhuriyyar Nijar

Sojojin Nijeriya sun hallaka mayakan boko haram 5 a jihohin Borno da Taraba

Recent Posts

  • Muna so majalisa ta gaggauta amincewa da sabbin dokokinmu – INEC
  • DSS ta gurfanar da Sowore a kotu kan zargin ‘aibata’ Tinubu a shafin X
  • Gwamnatin Najeriya ta ce za ta ci gaba da ciyo bashi duk da samun ƙarin kuɗaɗen shiga-
  • Gwamnan Kano ya tarɓi masu zanga-zangar ƙin kalaman Lawan Triumph
  • Gwamnatin Kano ta yi gargaɗi kan zazzaɓi mai tsanani da ke sa mutum zubar da jini

Kidnapped School Children

Yauri FGC Students, Kebbi
1571 days 23 hours 24 minutes 39 seconds,



Baptist School Students, Kaduna
1554 days 1 hour 6 minutes 4 seconds

Report By: prnigeria.com/hausa

Book on Sales: Boko Haram Media War: An Encounter with the Spymaster

boko haram

Click Here:To Order Now!

  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
© 2020 PRNigeria. All Rights Reserved.
Latest News
Muna so majalisa ta gaggauta amincewa da sabbin dokokinmu - INECDSS ta gurfanar da Sowore a kotu kan zargin 'aibata' Tinubu a shafin XGwamnatin Najeriya ta ce za ta ci gaba da ciyo bashi duk da samun ƙarin kuɗaɗen shiga-Gwamnan Kano ya tarɓi masu zanga-zangar ƙin kalaman Lawan TriumphGwamnatin Kano ta yi gargaɗi kan zazzaɓi mai tsanani da ke sa mutum zubar da jiniƳan bindiga sun sako mutane 40 bayan sulhu da mahukuntan KatsinaRundunar ƴan sandan Najeriya ta tabbatar da mutuwar jami'anta a Jihar BenueNasarar da Daliban Kano suka Samu a NECO kokarin Ganduje ne - Sanusi KiruWata kotun Majistiri a Kano ta bawa Jami'an KAROTA umarniSojojin Najeriya sun cafke kwamandan IPOBƳanbindiga sun hallaka mutum 22 a Jamhuriyyar NijarSojojin Nijeriya sun hallaka mayakan boko haram 5 a jihohin Borno da TarabaNDLEA ta kama Ba'indiye da wasu mutane da ƙwaya ta naira biliyan uku a LegasLikitoci a Najeriya sun janye yajin aikin gargaɗiKotu ta yanke wa kwamandan Ansaru hukunci ɗaurin shekaru 15
X whatsapp