• Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Search
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Sign in
Welcome! Log into your account
Forgot your password? Get help
Password recovery
Recover your password
A password will be e-mailed to you.
PRNIGERIA PRNigeria Hausa
PRNIGERIA PRNIGERIA
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Home DUNIYA Da alama Lionel Messi zai kafa tarihi a gasar Copa America
  • DUNIYA
  • General
  • Labarai
  • WASANNI

Da alama Lionel Messi zai kafa tarihi a gasar Copa America

By
Ibrahim Ibrahim Nafiu
-
July 10, 2024
Arewa Award

Duk da cewa Messi baya cikin kasashen Nahiyar Turai da ke fafatawa a gasar Euro 2024 amma hakan bai hana kara sabunta kansa da daukakar da yake da ita a idon duniya ba.

Ɗan wasan gaban Inter Miami Lionel Messi ya jagoranci tawagar Argentina zuwa wasan ƙarshe na gasar Copa America bayan ta doke Canada da ci 2-0.

Ɗan wasan mai shekaru 37 da haihuwa ya zura ƙwallo a minti na shida bayan an dawo daga hutun rabin lokaci bayan ɗan wasan gaba na Manchester City Julian Alvarez, ya fara ci wa Argentina a minti na 22 da fara wasa.

Wannan shi ne karo na shida cikin gasa takwas na baya bayan nan da Argentina ta kai matakin wasan ƙarshe a gasar, kuma Messi ya bayyana cewa burinsa a yanzu shi ne ya ga cewa Argentina ta lashe gasar.

Read Also:

  • Najeriya ce kan gaba a yawan fitar da man fetur a Afirka cikin watan Mayu – OPEC
  • Tinubu zai yi wa ƴan Najeriya jawabi kan ranar dimokuraɗiyya
  • A aƙalla mutum 20 sun rasa rayukansu a saboda hare-hare a Mangu

Ya ce: ‘Ba abu ne mai sauƙi ba ne sake samun damar buga wasan ƙarshe ba, don sake fafatawa don zama zakara’.

Wasan ƙarshen da za su fafata da Uruguay ko Colombia, zai kasance wasan ƙarshe da Angel di Maria zai buga wa Argentina kafin ya yi ritaya daga buga wasa sannan kuma har yanzu akwai shakku kan makomar Messi.

Amma kocin tawagar Argentina Lionel Scaloni ya ce zai yi ƙoƙarin shawo kan Di Maria da Messi su ci gaba da bugawa Argentina wasanni.

‘Batun Leo kusan iri ɗaya ne da na Angel,’ in ji Scaloni.

“Dole ne mu bar shi ya yanke ta shi shawarar kuma ba za mu taba zama wadanda za su rufe kofa ba, zai iya kasancewa tare da tawagarmu har tsawon lokacin da yake so. Kuma idan yana so ya yi ritaya amma duk da haka ya zo ya ci gaba da tallafa mana a wani mataki, abu ne da za mu yi maraba da shi’.

PRNigeria Hausa

Kidnapped School Children

Yauri FGC Students, Kebbi
1462 days 3 hours 40 minutes 34 seconds,

Baptist School Students, Kaduna
1444 days 5 hours 21 minutes 59 seconds

Tegina Islamiya Pupils, Niger (Freed)
Spent 88 days from May 30, 2021 - August 26, 2021


Report By: PRNigeria.com

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
  • TAGS
  • Argentina
  • Leonal Messi
  • wasanni
Previous articleKawu Sumaila ya gabatar da kudirin kirkirar sabuwar Jihar Tiga
Next articleKotun Koli ta haramtawa Gwamnatocin jihohi rike kudaden kananan hukumomi
Ibrahim Ibrahim Nafiu

RELATED ARTICLESMORE FROM AUTHOR

Najeriya ce kan gaba a yawan fitar da man fetur a Afirka cikin watan Mayu – OPEC

Tinubu zai yi wa ƴan Najeriya jawabi kan ranar dimokuraɗiyya

A aƙalla mutum 20 sun rasa rayukansu a saboda hare-hare a Mangu

Najeriya na fuskantar tsaiko kan shirinta na karɓar Dala biliyan 5 daga Saudiya

Bom ya kashe masu yawon murnar sallah a Sakkwato

Nan bada jimawa ba za a samu sauyi a ɓangaren man fetur na Najeriya – Dangote

Sojojin Najeriya sun kashe ƴan ta’adda 10 a Zamfara

An samu tashin gobara a masaukin alhazan Najeriya a Shari Mansur

Gwamnatin Neja na yunƙurin haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Jirgin sojoji ya kashe ƴan sa-kai a ƙoƙarin fatattakar ƴanbindiga’

Hadarin mota ya yi sanadiyyar matasa 22 ‘yan asalin Kano

Gwamnatin Tinubu ta jefa ƴan Najeriya fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

Recent Posts

  • Najeriya ce kan gaba a yawan fitar da man fetur a Afirka cikin watan Mayu – OPEC
  • Tinubu zai yi wa ƴan Najeriya jawabi kan ranar dimokuraɗiyya
  • A aƙalla mutum 20 sun rasa rayukansu a saboda hare-hare a Mangu
  • Najeriya na fuskantar tsaiko kan shirinta na karɓar Dala biliyan 5 daga Saudiya
  • Bom ya kashe masu yawon murnar sallah a Sakkwato

Kidnapped School Children

Yauri FGC Students, Kebbi
1462 days 3 hours 40 minutes 34 seconds,



Baptist School Students, Kaduna
1444 days 5 hours 21 minutes 59 seconds

Report By: prnigeria.com/hausa

Book on Sales: Boko Haram Media War: An Encounter with the Spymaster

boko haram

Click Here:To Order Now!

  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
© 2020 PRNigeria. All Rights Reserved.
Latest News
Najeriya ce kan gaba a yawan fitar da man fetur a Afirka cikin watan Mayu - OPECTinubu zai yi wa ƴan Najeriya jawabi kan ranar dimokuraɗiyyaA aƙalla mutum 20 sun rasa rayukansu a saboda hare-hare a ManguNajeriya na fuskantar tsaiko kan shirinta na karɓar Dala biliyan 5 daga SaudiyaBom ya kashe masu yawon murnar sallah a SakkwatoNan bada jimawa ba za a samu sauyi a ɓangaren man fetur na Najeriya - DangoteSojojin Najeriya sun kashe ƴan ta’adda 10 a ZamfaraAn samu tashin gobara a masaukin alhazan Najeriya a Shari MansurGwamnatin Neja na yunƙurin haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man feturJirgin sojoji ya kashe ƴan sa-kai a ƙoƙarin fatattakar ƴanbindiga'Hadarin mota ya yi sanadiyyar matasa 22 'yan asalin KanoGwamnatin Tinubu ta jefa ƴan Najeriya fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci - NLCSojoji sun ce sun hallaka ƴan ta'adda 60 a jihar BornoAn kama mutane 41 kan zargin kashe DPO a KanoRayuwar ƴan Najeriya na ƙara inganta - Tinubu
X whatsapp