Home General Gwamnatin Jihar Kano zata Sabunta Asibitocin Sha -ka- tafi da ke Mazabu...

Gwamnatin Jihar Kano zata Sabunta Asibitocin Sha -ka- tafi da ke Mazabu 484

Gwamnatin jihar Kano tace ta dauki gabarar cigaba da inganta lafiyar mata masu haihuwa da yara kanana da kuma jarirai dake fadin jihar ta hanyar gudanar da riga kafi.

Gwamnan Alhaji Abba Kabir Yusuf ne ya bayyana hakan a yayin bikin kaddamar da taron mata masu haihuwa na shekara ta 2024 da ya gudana a karamar hukumar Tarauni a jihar

Abba Kabir ya ce Gwamnatinsa karkashin ma,aikatar lafiya ta shigo da wani shiri na samawa mata masu haihuwa da jarirai magani kyauta a Asibitoci a jihar.

Ya ce gwamnatinsa na kokarin wajen Samar da ingantaccen abinci Mai Gina jiki da Kuma shirin kakkabe ciwon Shan inna ta hanyar mayar da Kai da bayar da goyon baya ga allurar-riga-kafi.

ya kara da cewa tuni shiri ya yi nisa don Sabunta Asibitocin Sha -ka- tafi da ke Mazabu 484 da ke fadin JIhar.

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp