• Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Search
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Sign in
Welcome! Log into your account
Forgot your password? Get help
Password recovery
Recover your password
A password will be e-mailed to you.
PRNIGERIA PRNigeria Hausa
PRNIGERIA PRNIGERIA
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Home Labarai KANSIEC ta saka ranar zaben kananan hukumomin Kano 44
  • Labarai
  • SIYASA

KANSIEC ta saka ranar zaben kananan hukumomin Kano 44

By
Farfesa Sani Lawan Malumfashi, Kano, Kansiec, Siyasar Kano
-
July 31, 2024
Arewa Award

Hukumar zabe mai zaman kanta ta jihar kano ta bayyana cewa za ta gudanar da zaɓen ƙananan hukumomi 44 a ranar 30 ga watan Nuwambar 2024.

Shugaban hukumar Farfesa Sani Lawan Malumfashi ne ya bayyana hakan ga Manema labarai a kano, ranar laraba.

Read Also:

  • Mamakon ruwan sama ya haifar da ambaliya a Maiduguri
  • An samu raguwar hare-haren Boko Haram da na ƴan bindiga – Ribadu
  • Hadarin jirgin ruwa yayi sanadin mutuwar mutum 6 a jihar Jigawa

Idan za a iya tunawa tun bayan da kotun kolin kasar ta yanke wani hukunci dake tabbatar da bawa kananan hukumomin kasar ‘yancin cin gashin kai Kuma ta ce duk karamar hukumar da bata da zababben shugaba ba zata sami kuɗin ta ba. aka jiyo gwamnoni na yunkurin yin zaben inda wasu tuni shiri yayi nisa.

haka shima Gwamnan kano Alhaji Abba Kabir Yusuf a kwamakin bayan ya bayyana cewa sun shirya domin gudanar da zaben kananan hukumomin a jihar.

PRNigeria Hausa
 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Previous articleGwamnatin Kano ta Kaddamar da kwamitin mafi karancin Albashi
Next article‘Yan majalisar wakilai a Nijeriya sun bukaci dakatar shugaban NNPC
Farfesa Sani Lawan Malumfashi, Kano, Kansiec, Siyasar Kano

RELATED ARTICLESMORE FROM AUTHOR

Mamakon ruwan sama ya haifar da ambaliya a Maiduguri

An samu raguwar hare-haren Boko Haram da na ƴan bindiga – Ribadu

Hadarin jirgin ruwa yayi sanadin mutuwar mutum 6 a jihar Jigawa

Zanga-zanga ta barke a sansanin ƴan gudun hijra mafi girma da ke Kenya

zamu hallaka Da;iban da ke hannun mu matukar baku biya Fansa ba – ‘Yan Bindiga

Gwamnan Zamfara ya Amince da Nadin Sabon Sarki Gusau

Akalla jami’an tsaron jihar Katsina 100 suka mutu a bakin aiki – Kwamishina

Yadda yan bindiga suka yiwa mutane 38 yankan Rago

Ambaliyar ruwa ta lalata gidaje tare da kashe mutane 23 da a birnin Yola

Fadar shugaban Kasa ta magantu kan zargin da Kwankwaso ya yiwa Tinubu

Yadda Hukumar KAROTA ta karbi koken direbobin mota a jihar Kano

Hare-haren ƴan bindiga a jihar Filato na ci gaba da lakume rayuka

Recent Posts

  • Mamakon ruwan sama ya haifar da ambaliya a Maiduguri
  • An samu raguwar hare-haren Boko Haram da na ƴan bindiga – Ribadu
  • Hadarin jirgin ruwa yayi sanadin mutuwar mutum 6 a jihar Jigawa
  • Zanga-zanga ta barke a sansanin ƴan gudun hijra mafi girma da ke Kenya
  • zamu hallaka Da;iban da ke hannun mu matukar baku biya Fansa ba – ‘Yan Bindiga

Kidnapped School Children

Yauri FGC Students, Kebbi
1504 days 17 hours 13 minutes 14 seconds,



Baptist School Students, Kaduna
1486 days 18 hours 54 minutes 39 seconds

Report By: prnigeria.com/hausa

Book on Sales: Boko Haram Media War: An Encounter with the Spymaster

boko haram

Click Here:To Order Now!

  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
© 2020 PRNigeria. All Rights Reserved.
Latest News
Mamakon ruwan sama ya haifar da ambaliya a MaiduguriAn samu raguwar hare-haren Boko Haram da na ƴan bindiga - RibaduHadarin jirgin ruwa yayi sanadin mutuwar mutum 6 a jihar JigawaZanga-zanga ta barke a sansanin ƴan gudun hijra mafi girma da ke Kenyazamu hallaka Da;iban da ke hannun mu matukar baku biya Fansa ba - 'Yan BindigaGwamnan Zamfara ya Amince da Nadin Sabon Sarki GusauAkalla jami'an tsaron jihar Katsina 100 suka mutu a bakin aiki - KwamishinaYadda yan bindiga suka yiwa mutane 38 yankan RagoAmbaliyar ruwa ta lalata gidaje tare da kashe mutane 23 da a birnin YolaFadar shugaban Kasa ta magantu kan zargin da Kwankwaso ya yiwa TinubuYadda Hukumar KAROTA ta karbi koken direbobin mota a jihar KanoHare-haren ƴan bindiga a jihar Filato na ci gaba da lakume rayukaGwamnatin jihar Zamfara ta tabbatar da rasuwar Sarkin Gusau na jiharNAFDAC ta gano gidan ajiye sinadaran haɗa abubuwa masu fashewa a KanoEFCC ta kama ƴan damfara ta intanet 25 a Jami'ar Bayero dake Kano
X whatsapp