Home General Yanzu-yanzu: Tinubu ya rushe wasu ma’aikatun gwamnatin tarayya

Yanzu-yanzu: Tinubu ya rushe wasu ma’aikatun gwamnatin tarayya

Hoton Tinubu

Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya yi wa ma’aikatu da wasu hukumomin gwamnatin Najeriya garambawul, inda aka haɗe wasu aka kuma ƙirƙiru wasu.

Wata sanarwa da mai magana da yawun fadar shugaban ya fitar ta ce Tinubu ya ba da umarnin rusa hukumar bunƙasa yankin Neja-Delta da kuma ma’aikatar wasanni.

Bayo Onanuga ya ce a madadin haka, yanzu za a ƙirƙiri ma’aikatar bunƙasa yankuna da za ta kula da hukumomin yankunan da ake da su.

Sai kuma hukumar kula da wasanni ta ƙasa da za ta maye gurbin ma’aikatar wasanni.

Haka nan, majalisar zartarwa ta amince da haɗe ma’aikatar al’adu da ma’aikatar yawon buɗe ido wuri guda.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp