Home General An karɓi kashi 85 cikin 100 na katin zaɓe a jihar Ondo...

An karɓi kashi 85 cikin 100 na katin zaɓe a jihar Ondo – INEC

Hukumar zaɓen Najeriya INEC ta ce kashi 85 cikin 100 na al’ummar jihar Ondo sun karɓi katin zaɓensu, yayin da ya rage mako gudanar da gudanar da zaɓen gwamnan jihar.

Cikin wani saƙo da INEC ɗin ta wallafa a shafinta na X, ya nuna cewa mutum 2,053,61 ne suka yi rajistar zaɓe a faɗin jihar.

INEC ɗin ta kuma ce mutum 1,757,205, wato kashi 85 cikin 100 na waɗanda suka yi rajistar ne suka karɓi katin zaɓen nasu, yayin da mutum 295,856 suka gaza karɓar katunan nasu.

Tuni dai hukumar zaɓen ta fara horas da masu aikin zaɓe na wucin gadi da za su jagoranci gudanar da zaɓukan a rumfunan zaɓen jihar.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp