Home General An karɓi kashi 85 cikin 100 na katin zaɓe a jihar Ondo...

An karɓi kashi 85 cikin 100 na katin zaɓe a jihar Ondo – INEC

Hukumar zaɓen Najeriya INEC ta ce kashi 85 cikin 100 na al’ummar jihar Ondo sun karɓi katin zaɓensu, yayin da ya rage mako gudanar da gudanar da zaɓen gwamnan jihar.

Cikin wani saƙo da INEC ɗin ta wallafa a shafinta na X, ya nuna cewa mutum 2,053,61 ne suka yi rajistar zaɓe a faɗin jihar.

INEC ɗin ta kuma ce mutum 1,757,205, wato kashi 85 cikin 100 na waɗanda suka yi rajistar ne suka karɓi katin zaɓen nasu, yayin da mutum 295,856 suka gaza karɓar katunan nasu.

Tuni dai hukumar zaɓen ta fara horas da masu aikin zaɓe na wucin gadi da za su jagoranci gudanar da zaɓukan a rumfunan zaɓen jihar.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
COAS Ya Bukaci Bojojin Nijeriya da su Mayar da Hankali Wajen Kare Rayukan Fararen HulaTURA TA KAI BANGO: Bayan Mutuwar Bashar Sani, Dole ne Arewa Ta Fuskanci MatsalolintaDangote ya ƙara farashin man feturHukumar Jin dadin alhazan Kano ta sanar da ranar fara jigilar maniyatantaYadda Lakurawa suka kashe masallata a KebbiDSS ta kama jagoran ISWAP da ake nema ruwa a jallo a EdoBa mu taɓa goyon bayan musguna wa Kristoci ba - Gwamnatin NajeriyaGobara ta tashi a babban kasuwar Fika da ke jihar YobeWaye Tunji Disu: Sabon Babban Sifeton 'Yansandan NajeriyaNijar ta amince da kundin ayyukan AES na shekara ta biyuAtiku ya zargi gwamnatin Tinubu da yi wa dimokuraɗiyya zagon ƙasaGwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige Fubara
X whatsapp