Rahotanni na bayyana cewa mummunan Hatsarin Mota ya Yi sanadiyar rasa rayukan mutane 14 a jahar Jigawa.
Read Also:
Kakakin Rundunar Yan Sandan jahar Jigawa, DSP Shisu Lawan Adamu, ne ya tabbatar da hakan a Wani takaitaccen sako da ya aike da manema labarai, a ranar Litinin.
Sai dai rahotanni na cewa direban motar ya na nan a raye.
Kawo yanzu Rundunar ba ta bayyana musabbabin faruwar lamarin ba.
Kidnapped School Children
Yauri FGC Students, Kebbi1462 days 9 hours 27 minutes 36 seconds,
Baptist School Students, Kaduna
1444 days 11 hours 9 minutes 1 second
Tegina Islamiya Pupils, Niger (Freed)
Spent 88 days from May 30, 2021 - August 26, 2021
Report By: PRNigeria.com