Wani Hatsarin Mota ya yi sanadiyar mutuwar mutum 14

Rahotanni na bayyana cewa mummunan Hatsarin Mota ya Yi sanadiyar rasa rayukan mutane 14 a jahar Jigawa.

Kakakin Rundunar Yan Sandan jahar Jigawa, DSP Shisu Lawan Adamu, ne ya tabbatar da hakan a Wani takaitaccen sako da ya aike da manema labarai, a ranar Litinin.

Sai dai rahotanni na cewa direban motar ya na nan a raye.

Kawo yanzu Rundunar ba ta bayyana musabbabin faruwar lamarin ba.

 

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com