Home General Muna da wadataccen Man fetur da zai wadaci Nijeriya

Muna da wadataccen Man fetur da zai wadaci Nijeriya

Matatar man fetur ta Dangote ta ce tana da fetur mai yawa a lalitarta da zai ishi buƙatun Najeriya baki ɗaya, kamar yadda shugaban kamfanin Aliko Dangote ya bayyana.

Da yake magana a ƙarshen mako, Dangote ya ce matatar na da mai sama da lita miliyan 500.

Kalaman nasa na zuwa ne daidai lokacin da direbobin manyan motoci masu dakon mai ke yajin aiki a jihar Legas sakamakon abin da suka kira “cin zali” da ‘yansanda ke yi musu a titunan birnin.

“Yanzu da muke magana, muna da lita sama da rabin biliyan. Matatar na samar da albarkatu isassu kamar fetur, da dizel, da kalanzir domin amfanin ‘yan Najeriya 100 bisa 100,” in ji Dangote.

Ya faɗa wa tawagar wakilai daga ƙasar Zambia cewa “da ma matatar an yi ta ne ba don Najeriya kawai ba, an yi ta ne domin amfanin Afirka baki ɗaya”.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp