Gwamnatin Kano ta Kafa kwamitin Bincike Kan Binciken cutar kudin Ma’aikatan jihar

Gwamman jihar kano engr abba kabir yusuf, Ya amince da kafa kwamitin da zai bincike dalilin da yasa aka yankewa wasu daga cikin Ma’aikatan jihar kano a wannan wata da Muke ciki.

Cikin wata sanarwa da darktan Yada Labarai na Gwamann Sunusi bature dawakin Tofa ya fitar aka rabawa Manema Labarai yace, gwamman ya nuna damuwarsa da samun Labarin wanda hakan yasa ya kafa kwamitin.

Sakataren gwamnantin jihar kano Ahaji Umar Faruk Ibrahim shine ya kaddamar yan kwamitin a ofishinsa a yau alhamis.

An baiwa kwamitin wa’adin kwanaki 7 domin gabatar da rahotonsa akan wanann matsala da aka samu domin ya gano ko tangardar na’ura ce ko kuma zagon kasa ne da ake kokarin yiwa gwamnantin jihar kano domin Daukar mataki

Kwamitin zai kasance karkashin. Hon. Abdulkadir Abdussalam – Chairman wanda shine kwamishinan raya karkara da raya birane.

Dr. Bashir Abdu Muzakkari

Dr. Aliyu Isa Aliyu

4. Dr. Hamisu Sadi Ali

6. Aliyu Muhammad Sani

7. Ummulkulthum Ladan Kailani

Mikiya Hausa Times ta rawaito cewa wasu Ma’aikatan jihar kano ne suka koka da cewa an yanke musu albashi na wannan wata da muke ciki kamar yadda rahotanni suka bayyana.

Kidnapped School Children

Yauri FGC Students, Kebbi
1462 days 22 hours 28 minutes 39 seconds,

Baptist School Students, Kaduna
1445 days 10 minutes 4 seconds

Tegina Islamiya Pupils, Niger (Freed)
Spent 88 days from May 30, 2021 - August 26, 2021


Report By: PRNigeria.com

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com