Majalisar ƙoli ta harkokin addinin musulunci a Najeriya ƙarƙashin jagorancin mai alfarma Sarkin Musulmi Alh. Muhammad Sa’ad Abubakar ya bayyana cewa akwai yuwar a ci gaba da azumi a ranar Lahadi domin zuwa yanzu ba’a ga wata a Najeriya ba.
Majalisar ta bayyana hakan a cikin wata sanarwa da babban sakatareta Farfesa Ishaq Oloyede ya sanya wa hannu a yau Asabar.
Read Also:
“Idan Musulmai suka ga jinjirin wata bisa ga ka’idojin ganin watan, to mai alfarma zai bayyana ranar Lahadi 30 ga Maris, 2025 a matsayin 1 ga Shawwal da kuma ranar Idul Fitr.”
Idan daibzaku iya tunawa da yammacin wannan Rana hukumomi a kasar Saudiyya suka tabbatar da ganin jinjirin watar na karamar sallah Wanda ke bayyana ranar lahadi zasu gabatar da salla.
Kidnapped School Children
Yauri FGC Students, Kebbi1462 days 18 hours 52 minutes 28 seconds,
Baptist School Students, Kaduna
1444 days 20 hours 33 minutes 53 seconds
Tegina Islamiya Pupils, Niger (Freed)
Spent 88 days from May 30, 2021 - August 26, 2021
Report By: PRNigeria.com