Home General Fadar shugaban kasa ta magantu akan fara yakin neman Zaben Tinubu a...

Fadar shugaban kasa ta magantu akan fara yakin neman Zaben Tinubu a Kano

Fadar shugaban Najeriya ta nesanta kanta daga wasu allunan tallar shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu da mataimakinsa Kashim Shettima na zaɓen shekarar 2027.

Mai magana da yawun shugaban Bayo Onanuga yace babu hannun fadar shugaban ƙasar dangane da waɗannan talla da suka mamaye biranen Abuja da Kano.

Onanuga ya ce shugaba Tinubu da mataimakinsa Kashim sun gamsu da irin goyan bayan da suke samu, amma kuma basa so ayi riga malam Masallachi, wajen fara yakin neman zabe tun lokacinsa bai yi ba.

Fadar shugaban ƙasar tace dokar zabe ta haramta duk wani yaƙin neman zabe ba bisa ƙa’ida ba, saboda haka suna kira ga magoya bayan su da su mutunta ta.

 

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp