Home General Ƴan bindiga sun ƙara ƙone gidaje, asibiti da masallaci a jihar Zamfara.

Ƴan bindiga sun ƙara ƙone gidaje, asibiti da masallaci a jihar Zamfara.

Rahotannin daga jihar Zamfara a arewa maso yammacin Nijeriya na bayyana cewa wasu da ake zargin ƴan bindiga ne sun Kai hari ƙauyen biya aiki dake karamar hukumar tsafe ta jihar Zamfara, in da suka lalata akalla gidaje 10 da asibiti gami da masallacin juma’a .

Idan za a iya tunawa a baya bayan nan ƴan bindigar sun kai wani hari ina da suka bankawa gidaje da masallaco gami da kayan abinci wuta a wani hari da suka kai.

Harin ya auku ne da misalin karfe 8:00 na yammacin ranar asabar, wanda ake kyautata zaton mayakan dake karkashin dan ta’adda adamu Aliero ne suka kai.

Wata majiya ta shaidawa jaridar Emergency Digest cewa harin na matsayin ramuwar gayya bisa kisan Kanin Aliero wato Isuhu Yellow, da Dan sa na cikin sa a wani harin kwantan bauna da jamián tsaro suka yi a yankin Keta makwannin uku da suka gabata.

Shaidar gani da ido sun tabbatar da cewa ýan taáddan sun tasamma garin ne tare da bankawa abubuwan wuta ba tare da sun yi garku wa da kowa ba.

 

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp