Home General Ƴan bindiga sun ƙara ƙone gidaje, asibiti da masallaci a jihar Zamfara.

Ƴan bindiga sun ƙara ƙone gidaje, asibiti da masallaci a jihar Zamfara.

Rahotannin daga jihar Zamfara a arewa maso yammacin Nijeriya na bayyana cewa wasu da ake zargin ƴan bindiga ne sun Kai hari ƙauyen biya aiki dake karamar hukumar tsafe ta jihar Zamfara, in da suka lalata akalla gidaje 10 da asibiti gami da masallacin juma’a .

Idan za a iya tunawa a baya bayan nan ƴan bindigar sun kai wani hari ina da suka bankawa gidaje da masallaco gami da kayan abinci wuta a wani hari da suka kai.

Harin ya auku ne da misalin karfe 8:00 na yammacin ranar asabar, wanda ake kyautata zaton mayakan dake karkashin dan ta’adda adamu Aliero ne suka kai.

Wata majiya ta shaidawa jaridar Emergency Digest cewa harin na matsayin ramuwar gayya bisa kisan Kanin Aliero wato Isuhu Yellow, da Dan sa na cikin sa a wani harin kwantan bauna da jamián tsaro suka yi a yankin Keta makwannin uku da suka gabata.

Shaidar gani da ido sun tabbatar da cewa ýan taáddan sun tasamma garin ne tare da bankawa abubuwan wuta ba tare da sun yi garku wa da kowa ba.

 

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Shin AtikuObi Zasu Iya Tsige TinubuShettima a 2027? Daga Yushau A. ShuaibYadda Shari'ar Masarautar Kano ke Ci gaba da Wakana a Kotun ta ƙoliTawagar Amurka na Shirin Tafiya Pakistan Domin Tattaunawar Sulhu da IranDole Najeriya ta Samu Tsaro ta Kowane Hali - Babban Hafsan TsaroChelsea da Newcastle na Harin Coulibaly, Liverpool na Neman Siyan Marcos SensiBadaƙalar $1.3m: Kotu ta ba EFCC izinin Kama Tsohuwar Ministar jin ƙan Najeriya Sadiya FarouqRaphinha ya Magantu kan Fitar da ƙungiyarsa da aka yi Daga Champion LigRundunar sojin Najeriya ta Musanta bai wa Tsofaffin Mayaƙan Boko Haram MakamaiGwamnatin Tarayya ta Sauya Zarge-Zargen da ta ke yi wa MalamiAn Binne Birgediya Janar Braimah da Sauran Sojojin da Boko Haram ta KasheYaƙin Iran: Hauhawar farashin Kaya a Najeriya ya ƙaruAdadin Matasa 'Yan kwaya da Muka Kama a Shekara 5 - NDLEAJam'iyyar ADC ta Kori Nafi'u Bala GombeRigakafin ƙyanda ya Ceci Yara Miliyan 20 a Afirka - Hukumar Lafiya ta Duniya2027 Ita ce Dama ta ƙarshe da zan Fito Takara - Atiku
X whatsapp