Home General Ƴan bindiga sun ƙara ƙone gidaje, asibiti da masallaci a jihar Zamfara.

Ƴan bindiga sun ƙara ƙone gidaje, asibiti da masallaci a jihar Zamfara.

Rahotannin daga jihar Zamfara a arewa maso yammacin Nijeriya na bayyana cewa wasu da ake zargin ƴan bindiga ne sun Kai hari ƙauyen biya aiki dake karamar hukumar tsafe ta jihar Zamfara, in da suka lalata akalla gidaje 10 da asibiti gami da masallacin juma’a .

Idan za a iya tunawa a baya bayan nan ƴan bindigar sun kai wani hari ina da suka bankawa gidaje da masallaco gami da kayan abinci wuta a wani hari da suka kai.

Harin ya auku ne da misalin karfe 8:00 na yammacin ranar asabar, wanda ake kyautata zaton mayakan dake karkashin dan ta’adda adamu Aliero ne suka kai.

Wata majiya ta shaidawa jaridar Emergency Digest cewa harin na matsayin ramuwar gayya bisa kisan Kanin Aliero wato Isuhu Yellow, da Dan sa na cikin sa a wani harin kwantan bauna da jamián tsaro suka yi a yankin Keta makwannin uku da suka gabata.

Shaidar gani da ido sun tabbatar da cewa ýan taáddan sun tasamma garin ne tare da bankawa abubuwan wuta ba tare da sun yi garku wa da kowa ba.

 

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 6 Sun Rasu 4 Sun Jilkata Sanadiyyar Tsawa a Jihar AdamawaMatatar Dangote ta Dakatar da Amfani da Naira Wajen Sayar da Man FeturZaɓen 2027: Jam'iyyar ADC ta Mayar da Martani kan Hukuncin Kotu Akwai Yiwuwar ba zan kai Lokacin Zaɓen 2027 ba - ObiHukuncin da Kotu ta Yanke wa Direban Keke Napep Kan Aikata Fyaɗeɓata Sunan Gwamnatin Katsina: Kotu ta buƙaci Ƴan Sanda su Tsare Dr Kurfi Gwamnonin Arewacin Najeriya sun Kafa Gidauniyar Yaƙi da Matsalar TsaroGwamnatin Tarayya ba ta Yanke Hukuncin Sauya Kayan NYSC ba - Ministan MatasaJuyin Mulki: DSS ta Gurfanar da Mutane 5 kan ɓoye Timipre Sylva Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 2 Tare da Limami a Jihar Sokoto Dakarun Soji Sun Bankaɗo Wajen ƙera da Rarraba Bindigogi ga Ƴan Ta'addaJami'an DSS Sun Kama Tsohon Ministan Kimiyya da Fasaha, Uche NnajiYan Bindiga Sun Hallaka Mutane 10 a Jihar BenueNMDPRA ta Gargaɗi Gidajen Man da ba su Rage Farashi ba NECO: ɗalibai 35 na Hannun Ƴan Bindiga - Ƴan Sanda 
X whatsapp