Home General Fadar shugaban kasa ta magantu akan fara yakin neman Zaben Tinubu a...

Fadar shugaban kasa ta magantu akan fara yakin neman Zaben Tinubu a Kano

Bola Ahned Tinubu

Fadar shugaban Najeriya ta nesanta kanta daga wasu allunan tallar shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu da mataimakinsa Kashim Shettima na zaɓen shekarar 2027.

Mai magana da yawun shugaban Bayo Onanuga yace babu hannun fadar shugaban ƙasar dangane da waɗannan talla da suka mamaye biranen Abuja da Kano.

Onanuga ya ce shugaba Tinubu da mataimakinsa Kashim sun gamsu da irin goyan bayan da suke samu, amma kuma basa so ayi riga malam Masallachi, wajen fara yakin neman zabe tun lokacinsa bai yi ba.

Fadar shugaban ƙasar tace dokar zabe ta haramta duk wani yaƙin neman zabe ba bisa ƙa’ida ba, saboda haka suna kira ga magoya bayan su da su mutunta ta.

 

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 200 Sun Mutu Sakomakon Girgizar ƙasar a ColombiaShahararren Mawaƙin Najeriya, Davido ya Rubuta wa Trump Wasiƙa Kan Zaɓen Jihar OsunHukumar NHRC ta Buƙaci a Kama Malamin Addinin, Sheikh JingirRundunar sojin Najeriya ta Daƙile Shirin Ƴan Bindiga a FilatoJami'an Ƴan Sanda 10 Sun Mutu Yayin Artabu da Ƴan Bindiga a Jihar KebbiAn Naɗa ɗan Najeriya Gidado Shuaib Wakilin Matasa na IPRA-UN Gabanin GWAEFCC da "Wuce Gona da Iri" da Tambayar 2027: Shin ana Rudar da Tinubu ta Hanyar Mutanen da ke Kewaye da Shi ? Daga Yushau A. ShuaibAn Samu Gawar Yara 3 da guda 1 a Sume a Gidan Mai Maganin GargajiyaMene ne Ainihin Abin da ya faru Aka Rufe Asusun Bankunan Gwamnatin Osun ?Jami'an Tsaro Sun Ceto Mutane 308 a Jihohin Arewacin Najeriya An Kama Mutane 6 da Ake Zargin da Taimaka wa Mayaƙan ISWAP a Jihar BornoZaɓen 2027: PDP ta Miƙa Sunan Jonathan ga INEC a Matsayin ɗan Takararta na Shugaban ƙasaIyanen Babban Jami'in Kula da Harkokin Kuɗaɗen ƙungiyar ISWAP Sun Miƙa Wuya ga SojojiAna Zargin Mayaƙan Boko Haram da Kashe Sojojin Nijar 14Gombe 2027: Malamai da Mambobin APC Sun yi Allah-wadai da Sukar Rarara ga Pantami
X whatsapp