Home General Fadar shugaban kasa ta magantu akan fara yakin neman Zaben Tinubu a...

Fadar shugaban kasa ta magantu akan fara yakin neman Zaben Tinubu a Kano

Bola Ahned Tinubu

Fadar shugaban Najeriya ta nesanta kanta daga wasu allunan tallar shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu da mataimakinsa Kashim Shettima na zaɓen shekarar 2027.

Mai magana da yawun shugaban Bayo Onanuga yace babu hannun fadar shugaban ƙasar dangane da waɗannan talla da suka mamaye biranen Abuja da Kano.

Onanuga ya ce shugaba Tinubu da mataimakinsa Kashim sun gamsu da irin goyan bayan da suke samu, amma kuma basa so ayi riga malam Masallachi, wajen fara yakin neman zabe tun lokacinsa bai yi ba.

Fadar shugaban ƙasar tace dokar zabe ta haramta duk wani yaƙin neman zabe ba bisa ƙa’ida ba, saboda haka suna kira ga magoya bayan su da su mutunta ta.

 

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 6 Sun Rasu 4 Sun Jilkata Sanadiyyar Tsawa a Jihar AdamawaMatatar Dangote ta Dakatar da Amfani da Naira Wajen Sayar da Man FeturZaɓen 2027: Jam'iyyar ADC ta Mayar da Martani kan Hukuncin Kotu Akwai Yiwuwar ba zan kai Lokacin Zaɓen 2027 ba - ObiHukuncin da Kotu ta Yanke wa Direban Keke Napep Kan Aikata Fyaɗeɓata Sunan Gwamnatin Katsina: Kotu ta buƙaci Ƴan Sanda su Tsare Dr Kurfi Gwamnonin Arewacin Najeriya sun Kafa Gidauniyar Yaƙi da Matsalar TsaroGwamnatin Tarayya ba ta Yanke Hukuncin Sauya Kayan NYSC ba - Ministan MatasaJuyin Mulki: DSS ta Gurfanar da Mutane 5 kan ɓoye Timipre Sylva Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 2 Tare da Limami a Jihar Sokoto Dakarun Soji Sun Bankaɗo Wajen ƙera da Rarraba Bindigogi ga Ƴan Ta'addaJami'an DSS Sun Kama Tsohon Ministan Kimiyya da Fasaha, Uche NnajiYan Bindiga Sun Hallaka Mutane 10 a Jihar BenueNMDPRA ta Gargaɗi Gidajen Man da ba su Rage Farashi ba NECO: ɗalibai 35 na Hannun Ƴan Bindiga - Ƴan Sanda 
X whatsapp