Home Labarai Tinubu ya bai wa ma’aikatu umarnin amfani da kayan da ake sarrafawa...

Tinubu ya bai wa ma’aikatu umarnin amfani da kayan da ake sarrafawa a Najeriya

Shugaban Najeriya da majalisar ministoci ta ƙasar sun amince da sabon tsarin saye da kuma amfani da kayan da aka samar a cikin gida a dukkan ma’aikatun gwamnati.

Ministan Yaɗa Labarai Mohammed Idris ya faɗa wa manema labarai ranar Litinin cewa nan gaba kaɗan shugaban ƙasa zai sanya hannu kan wani umarni domin goyon bayan tsarin.

“Tsarin na nufin Najeriya za a fara sakawa a gaba a dukkan kayayyakin da za a sayo, babu wasu kaya ko na’urori da ake yi a cikin gida da za a sayo daga ƙasar waje ba tare da dalili ba,” in ji ministan bayan kammala taron majalisar. .

“Hakan zai sa gwamnati ta mayar da hankali kan jama’armu da masana’antunmu ta hanyar sauya yadda gwamnati ke mkashe kuɗi, da yadda muke sayo kaya, da ma yadda muke haɓaka tattalin arzikinmu.”

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp