Home General Kotu Ta Kori Karar Da APC Ta Shigar Domin Hana Kudaden Kananan...

Kotu Ta Kori Karar Da APC Ta Shigar Domin Hana Kudaden Kananan Hukumomi

Babbar Kotun Tarayya mai lamba 3 da ke Kano ƙarƙashin jagorancin Mai shari’a Simon Amobeda ta kori karar da jam’iyyar APC da Hon. Abdullahi Abbas da Hon. Aminu Aliyu Tiga suka shigar domin hana biyan kuɗaɗen kananan hukumomi a Kano.

Masu ƙarar sun nemi hakan ne bisa hujjar cewa an saba umarnin kotu da ya hana gudanar da zaɓen.

A zaman kotun lauyan masu ƙara ya nemi a jingine shari’ar, amma lauyan gwamnatin Kano ya nemi a kori ta tare da biyan diyya.

A karshe Kotun dai ta yanke hukunci da korar karar baki ɗaya.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Dangote ya ƙara farashin man feturHukumar Jin dadin alhazan Kano ta sanar da ranar fara jigilar maniyatantaYadda Lakurawa suka kashe masallata a KebbiDSS ta kama jagoran ISWAP da ake nema ruwa a jallo a EdoBa mu taɓa goyon bayan musguna wa Kristoci ba - Gwamnatin NajeriyaGobara ta tashi a babban kasuwar Fika da ke jihar YobeWaye Tunji Disu: Sabon Babban Sifeton 'Yansandan NajeriyaNijar ta amince da kundin ayyukan AES na shekara ta biyuAtiku ya zargi gwamnatin Tinubu da yi wa dimokuraɗiyya zagon ƙasaGwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanci
X whatsapp