Home General Za a karɓe wa ƴan Najeriyar da aka samu da laifi a...

Za a karɓe wa ƴan Najeriyar da aka samu da laifi a waje fasfo na shekara 10

Majalisar dattawan Najeriya ta amince a haramta wa duk wani ɗan ƙasar da aka samu da aikata laifi a ƙasashen waje, yin amfani da fasfon Najeriya na tsawon shekara 10.

Majalisar ta amince da hakan ne a yayin zaman da ta yi a Abuja, a ranar Talata

Sanata Abubakar Bello mai wakiltar jihar Neja ta arewa ne ya gabatar da ƙudurin a gaban majalisar, a wani ɓangare na yi wa dokar fasfo ɗin garambawul.

Ƙudurin ya buƙaci a karɓe fasfo ɗin ne na tsawon shekara 10 mafi ƙaranci, abun da suke ganin zai taimaka wajen sanya ƴanƙasar da ke waje kuma suke aikata manyan laifuka shiga taitayinsu.

Ƴan majalisar na fatan matakin zai taimaka wajen magance ɓata sunan ƙasar da wasu ke yi a ƙasashen ƙetare.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp