Home Labarai Natasha ta halarci zaman majalisar Dattawa karon farko bayan dakatar da ita

Natasha ta halarci zaman majalisar Dattawa karon farko bayan dakatar da ita

Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan, ta halarci zaman zauren majalisar dattawan Najeriya, bayan dakatar da ita da aka yi na watanni shida.

A ranar Talata ne majalisar ta koma bakin aiki, bayan tsawaita lokacin komarsu da ƴan makonni.

Sai dai sanatar mai wakiltar kogi ta arewa ta halarci zaman majalisar ne wadda mataimakin shugabanta, sanata Barau Jibrin ke jagoranta.

tashar Channels TV ta ruwaito cewa, Shugaban Majalisar, kuma abokin rikicin Natasha, Godswill Akpabio bai halarci zaman majalisar ba. Ko da yake kafar bata bayyana dalilin rashin halartarsa ba.

Dakatar da ita ya janyo cece-kuce sosai a siyasar ƙasar, musamman saboda zargin cin zarafin da ta yi wa shugaban Majalisar Akpabio.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mayaƙan Lakurawa Sun Kashe Sojoji 7 a SokotoAn faɗa wa Shugaba Tinubu Cewa Ina Kitsa Yadda Zan Kashe Shi - ShettimaRundunar 'Yan Sandan Najeriya ta Ceto ƴan Mali 30 Daga Hannun Masu Safarar MutaneMun Kashe Mayaƙan ISIS 175 - Rundunar Sojin NajeriyaFarfesa Pantami ya Janye Daga Takarar Gwamnan Jihar GombeKishiya: Tsakanin ONSA na Ribadu da Tsaron Gida Famadewa Daga Yushau A. ShuaibZaben Fidda Gwani: An Harbe Mutum a Jihar PlateauRundunar 'Yan Sanda ta Tabbatar Kashe Jami'anta 17 a YobeSatar Kayayyakin Banki: An Kama Mutane Huɗu a Jihar Gombe'Yan Bindiga Sun Sace Basarake Tare da Mata 2 a KatsinaJami'an Kwastam Biyu sun Rasa Ransu a Fafatawa da LakurawaMatar Aure ta Zuba wa Kishiyarta da 'Ya'yanta Biyu Fetur Tare da Banka Musu Wuta a KanoIna da ƴancin Mu'amala da Kowa ba Tare da La'akari da Jam'iyya ba - WikeAdadin Masu Fama da Cutar Tamowa na ƙaruwa a Najeriya - MSFGwamnatin Yobe ta Sha Alwashin Kawo ƙarshen Hare-Haren Boko Haram
X whatsapp