Home General Za a karɓe wa ƴan Najeriyar da aka samu da laifi a...

Za a karɓe wa ƴan Najeriyar da aka samu da laifi a waje fasfo na shekara 10

Majalisar dattawan Najeriya ta amince a haramta wa duk wani ɗan ƙasar da aka samu da aikata laifi a ƙasashen waje, yin amfani da fasfon Najeriya na tsawon shekara 10.

Majalisar ta amince da hakan ne a yayin zaman da ta yi a Abuja, a ranar Talata

Sanata Abubakar Bello mai wakiltar jihar Neja ta arewa ne ya gabatar da ƙudurin a gaban majalisar, a wani ɓangare na yi wa dokar fasfo ɗin garambawul.

Ƙudurin ya buƙaci a karɓe fasfo ɗin ne na tsawon shekara 10 mafi ƙaranci, abun da suke ganin zai taimaka wajen sanya ƴanƙasar da ke waje kuma suke aikata manyan laifuka shiga taitayinsu.

Ƴan majalisar na fatan matakin zai taimaka wajen magance ɓata sunan ƙasar da wasu ke yi a ƙasashen ƙetare.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp