Home Labarai Dalilin INEC na dakatar da zaben Kunsi da Tsanyawa

Dalilin INEC na dakatar da zaben Kunsi da Tsanyawa

Hukumar Zaɓe me zaman kanta ta Najeriya da dakatar da Zaɓen Ƙunci da Tsanyawa.
Daraktan hulda da wayar da kan Jama’a ga masu zaɓe na hukumar, Sam Olumekun ya sanar da hakan ta cikin wata sanarwa da ya sanyawa hannu.
Sanarwar tace sun dakatar da zaɓen ne, a sakamakon yadda ‘yan daba suka lalata kayan aikin zaɓen a karamar hukumar kunchi.
Hukumar ta kuma bukaci jami’an tsaro da su gudanar da bincike kan lamarin, inda ita ma zata gudanar da nata bincike.
Sauran Wuraren da dakatarwa ta shafa sun haɗar da na mazabun jihohin Akwa Ibom da kuma Enugu.
PRNigeria Hausa
 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Shin AtikuObi Zasu Iya Tsige TinubuShettima a 2027? Daga Yushau A. ShuaibYadda Shari'ar Masarautar Kano ke Ci gaba da Wakana a Kotun ta ƙoliTawagar Amurka na Shirin Tafiya Pakistan Domin Tattaunawar Sulhu da IranDole Najeriya ta Samu Tsaro ta Kowane Hali - Babban Hafsan TsaroChelsea da Newcastle na Harin Coulibaly, Liverpool na Neman Siyan Marcos SensiBadaƙalar $1.3m: Kotu ta ba EFCC izinin Kama Tsohuwar Ministar jin ƙan Najeriya Sadiya FarouqRaphinha ya Magantu kan Fitar da ƙungiyarsa da aka yi Daga Champion LigRundunar sojin Najeriya ta Musanta bai wa Tsofaffin Mayaƙan Boko Haram MakamaiGwamnatin Tarayya ta Sauya Zarge-Zargen da ta ke yi wa MalamiAn Binne Birgediya Janar Braimah da Sauran Sojojin da Boko Haram ta KasheYaƙin Iran: Hauhawar farashin Kaya a Najeriya ya ƙaruAdadin Matasa 'Yan kwaya da Muka Kama a Shekara 5 - NDLEAJam'iyyar ADC ta Kori Nafi'u Bala GombeRigakafin ƙyanda ya Ceci Yara Miliyan 20 a Afirka - Hukumar Lafiya ta Duniya2027 Ita ce Dama ta ƙarshe da zan Fito Takara - Atiku
X whatsapp