Home Labarai Dalilin INEC na dakatar da zaben Kunsi da Tsanyawa

Dalilin INEC na dakatar da zaben Kunsi da Tsanyawa

Hukumar Zaɓe me zaman kanta ta Najeriya da dakatar da Zaɓen Ƙunci da Tsanyawa.
Daraktan hulda da wayar da kan Jama’a ga masu zaɓe na hukumar, Sam Olumekun ya sanar da hakan ta cikin wata sanarwa da ya sanyawa hannu.
Sanarwar tace sun dakatar da zaɓen ne, a sakamakon yadda ‘yan daba suka lalata kayan aikin zaɓen a karamar hukumar kunchi.
Hukumar ta kuma bukaci jami’an tsaro da su gudanar da bincike kan lamarin, inda ita ma zata gudanar da nata bincike.
Sauran Wuraren da dakatarwa ta shafa sun haɗar da na mazabun jihohin Akwa Ibom da kuma Enugu.
PRNigeria Hausa
 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mayaƙan Lakurawa Sun Kashe Sojoji 7 a SokotoAn faɗa wa Shugaba Tinubu Cewa Ina Kitsa Yadda Zan Kashe Shi - ShettimaRundunar 'Yan Sandan Najeriya ta Ceto ƴan Mali 30 Daga Hannun Masu Safarar MutaneMun Kashe Mayaƙan ISIS 175 - Rundunar Sojin NajeriyaFarfesa Pantami ya Janye Daga Takarar Gwamnan Jihar GombeKishiya: Tsakanin ONSA na Ribadu da Tsaron Gida Famadewa Daga Yushau A. ShuaibZaben Fidda Gwani: An Harbe Mutum a Jihar PlateauRundunar 'Yan Sanda ta Tabbatar Kashe Jami'anta 17 a YobeSatar Kayayyakin Banki: An Kama Mutane Huɗu a Jihar Gombe'Yan Bindiga Sun Sace Basarake Tare da Mata 2 a KatsinaJami'an Kwastam Biyu sun Rasa Ransu a Fafatawa da LakurawaMatar Aure ta Zuba wa Kishiyarta da 'Ya'yanta Biyu Fetur Tare da Banka Musu Wuta a KanoIna da ƴancin Mu'amala da Kowa ba Tare da La'akari da Jam'iyya ba - WikeAdadin Masu Fama da Cutar Tamowa na ƙaruwa a Najeriya - MSFGwamnatin Yobe ta Sha Alwashin Kawo ƙarshen Hare-Haren Boko Haram
X whatsapp