Home WASANNI Kano Pillars ta Doke Gombe United 3-1 a Wasan Mako na 19...

Kano Pillars ta Doke Gombe United 3-1 a Wasan Mako na 19 a Gasar Firimiya

Kano Pillars ta Doke Gombe United 3-1 a Wasan Mako na 19 a Gasar Firimiya

Kano Pillars ta yi nasarar doke Gombe United da ci 3-1 a wasan mako na 19 a gasar Firimiyar Najeriya da suka fafata ranar Lahadi.

Pillar ta fara cin kwallo ta hannun Ifeanyi Eze a minti na 12 da fara wasa daga baya ya kara na biyu saura minti bakwai su je hutu.

Gombe ta zare daya ta hannun Yusuf Abdulazeez, daga baya Rabiu Ali ya kara na uku saura minti biyu a tashi daga wasan.

Da wannan sakamakon Pillars ta yi sama zuwa mataki na 11 a teburi da maki 24.

Rivers United ce ta daya a kan teburi mai maki 42, yayin da Plateau United ke biye da ita da tazarar maki daya tsakani.

Sauran sakamakon wasannin da aka buga ranar Lahadi a Firimiya:

Remo Stars 3-0 Kwara United

Plateau Utd 2-0 Sunshine Stars

Wikki 0-0 Enyimba

Rivers Utd 4-1 Akwa Utd

 

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp